fidelitybank

A ana tuhumar Dan Sarauniya da laifin zagin Ganduje da iyalansa a kotu

Date:

Tsohon kwamashinan Ayyuka a jihar Kano, Mu’azu Magaji, wand aka fi sani da Ɗan-Sarauniya, ya musanta dukkan zarge-zargen da ake yi masa a gaban kotu, ciki har da zagin gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje.

A yau Litinin ne ake ci gaba da sauraron ƙarar wadda gwamnatin Kano ta shigar ta na zargin sa da ɓata sunan Ganduje da iyalansa a shafukan sada zumunta.

Bayan karanto masa tuhume-tuhumen da ake yi masa ne kuma tsohon kwamashinan ya musanta dukkaninsu.

Zarge-zargen sun hadar da zagin gwamna da ɓata sunan gwamna da yunƙurin tunzira al’umma wajen yin ƙarya a kan gwamna.

Lauyoyin Mu’azu Magaji ƙarƙashin jagorancin Barista, Ghazali Datti Ahmed, sun nemi a ba su belin wanda suke karewa.

Sai dai lauyoyin gwamnati ƙarƙashin jagorancin, Barista Wada Ahmad ke adawa da ƙudirin neman belin.

Ana ci gaba da tafka muhawara a gaban alƙali yanzu haka a majiyar BBC.

breaking news in nigeria today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...
X whatsapp