fidelitybank

A ana tuhumar Dan Sarauniya da laifin zagin Ganduje da iyalansa a kotu

Date:

Tsohon kwamashinan Ayyuka a jihar Kano, Mu’azu Magaji, wand aka fi sani da Ɗan-Sarauniya, ya musanta dukkan zarge-zargen da ake yi masa a gaban kotu, ciki har da zagin gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje.

A yau Litinin ne ake ci gaba da sauraron ƙarar wadda gwamnatin Kano ta shigar ta na zargin sa da ɓata sunan Ganduje da iyalansa a shafukan sada zumunta.

Bayan karanto masa tuhume-tuhumen da ake yi masa ne kuma tsohon kwamashinan ya musanta dukkaninsu.

Zarge-zargen sun hadar da zagin gwamna da ɓata sunan gwamna da yunƙurin tunzira al’umma wajen yin ƙarya a kan gwamna.

Lauyoyin Mu’azu Magaji ƙarƙashin jagorancin Barista, Ghazali Datti Ahmed, sun nemi a ba su belin wanda suke karewa.

Sai dai lauyoyin gwamnati ƙarƙashin jagorancin, Barista Wada Ahmad ke adawa da ƙudirin neman belin.

Ana ci gaba da tafka muhawara a gaban alƙali yanzu haka a majiyar BBC.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...
X whatsapp