fidelitybank

A ana tuhumar Dan Sarauniya da laifin zagin Ganduje da iyalansa a kotu

Date:

Tsohon kwamashinan Ayyuka a jihar Kano, Mu’azu Magaji, wand aka fi sani da Ɗan-Sarauniya, ya musanta dukkan zarge-zargen da ake yi masa a gaban kotu, ciki har da zagin gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje.

A yau Litinin ne ake ci gaba da sauraron ƙarar wadda gwamnatin Kano ta shigar ta na zargin sa da ɓata sunan Ganduje da iyalansa a shafukan sada zumunta.

Bayan karanto masa tuhume-tuhumen da ake yi masa ne kuma tsohon kwamashinan ya musanta dukkaninsu.

Zarge-zargen sun hadar da zagin gwamna da ɓata sunan gwamna da yunƙurin tunzira al’umma wajen yin ƙarya a kan gwamna.

Lauyoyin Mu’azu Magaji ƙarƙashin jagorancin Barista, Ghazali Datti Ahmed, sun nemi a ba su belin wanda suke karewa.

Sai dai lauyoyin gwamnati ƙarƙashin jagorancin, Barista Wada Ahmad ke adawa da ƙudirin neman belin.

Ana ci gaba da tafka muhawara a gaban alƙali yanzu haka a majiyar BBC.

legits news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp