fidelitybank

A ana tuhumar Dan Sarauniya da laifin zagin Ganduje da iyalansa a kotu

Date:

Tsohon kwamashinan Ayyuka a jihar Kano, Mu’azu Magaji, wand aka fi sani da Ɗan-Sarauniya, ya musanta dukkan zarge-zargen da ake yi masa a gaban kotu, ciki har da zagin gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje.

A yau Litinin ne ake ci gaba da sauraron ƙarar wadda gwamnatin Kano ta shigar ta na zargin sa da ɓata sunan Ganduje da iyalansa a shafukan sada zumunta.

Bayan karanto masa tuhume-tuhumen da ake yi masa ne kuma tsohon kwamashinan ya musanta dukkaninsu.

Zarge-zargen sun hadar da zagin gwamna da ɓata sunan gwamna da yunƙurin tunzira al’umma wajen yin ƙarya a kan gwamna.

Lauyoyin Mu’azu Magaji ƙarƙashin jagorancin Barista, Ghazali Datti Ahmed, sun nemi a ba su belin wanda suke karewa.

Sai dai lauyoyin gwamnati ƙarƙashin jagorancin, Barista Wada Ahmad ke adawa da ƙudirin neman belin.

Ana ci gaba da tafka muhawara a gaban alƙali yanzu haka a majiyar BBC.

punch newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mu na aiki tuƙuru wajen daƙile ayyukan ta’adda a Najeriya – Christopher Musa

Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya tabbatarwa...

Mayaƙan ISWAP sun harbe Manoma 23 a Borno

Rahotanni sun bayyana cewa ƙungiyar mayaƙan ISWAP ta kashe...

Real Madrid ta ɗauki ɗan wasan baya daga Bournemouth

Real Madrid ta sanar da sayen ɗan wasan baya...

Gwamnatin Kano ta haramta yin bikin Ƙauyawa da gidajen biki

Hukumar tace fina-finai a jihar Kano ta sanar da...

An kashe ƴan Boko Haram biyar a Borno

Dakarun sojin Najeriya haɗe da wasu maharba sun daƙile...

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...
X whatsapp