fidelitybank

An yi bata kashi tsakanin ‘yan sandan da ‘yan IPOB a jihar Imo

Date:

‘Yan sanda a jihar Imo, sun harbe wani da ake zargin dan kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB) da kuma Eastern Security Network (ESN) ne, a wani artabu da suka yi a dajin Onicha da ke karamar hukumar Ezinihitte Mbaise a jihar.

A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar, CSP. Michael Abattam, ya fitar ya ce, ‘yan bindigar da suka ga jami’an ‘yan sandan ne suka bude musu wuta. An kashe daya daga cikin ‘yan bindigar yayin da wasu suka kutsa cikin daji da ke kusa da wurin da harbin bindiga.

Sanarwar ta bayyana cewa; “Kungiyar ta’addanci ta IPOB/ ESN da ta haramtawa kungiyar ta’addanci, reshen ‘yan ta’addan ta sun yi dajin Onicha a karamar hukumar Ezinihitte Mbaise ta Jihar Imo inda suke fitowa suna aikata munanan laifuka da suka hada da ta’addanci, garkuwa da mutane, fashi da makami da kuma kashe mutanen da ba su ji ba ba su gani ba”. In ji CSP Michael.

Sun kuma ce sun gano wani sansanin ‘yan ta’addar IPOB/ESN tare da gano wasu bama-bamai da makamai da alburusai a jihar.

nnn-news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp