fidelitybank

An yi bata kashi tsakanin ‘yan sandan da ‘yan IPOB a jihar Imo

Date:

‘Yan sanda a jihar Imo, sun harbe wani da ake zargin dan kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB) da kuma Eastern Security Network (ESN) ne, a wani artabu da suka yi a dajin Onicha da ke karamar hukumar Ezinihitte Mbaise a jihar.

A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar, CSP. Michael Abattam, ya fitar ya ce, ‘yan bindigar da suka ga jami’an ‘yan sandan ne suka bude musu wuta. An kashe daya daga cikin ‘yan bindigar yayin da wasu suka kutsa cikin daji da ke kusa da wurin da harbin bindiga.

Sanarwar ta bayyana cewa; “Kungiyar ta’addanci ta IPOB/ ESN da ta haramtawa kungiyar ta’addanci, reshen ‘yan ta’addan ta sun yi dajin Onicha a karamar hukumar Ezinihitte Mbaise ta Jihar Imo inda suke fitowa suna aikata munanan laifuka da suka hada da ta’addanci, garkuwa da mutane, fashi da makami da kuma kashe mutanen da ba su ji ba ba su gani ba”. In ji CSP Michael.

Sun kuma ce sun gano wani sansanin ‘yan ta’addar IPOB/ESN tare da gano wasu bama-bamai da makamai da alburusai a jihar.

nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp