fidelitybank

An yi bata kashi tsakanin ‘yan sandan da ‘yan IPOB a jihar Imo

Date:

‘Yan sanda a jihar Imo, sun harbe wani da ake zargin dan kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB) da kuma Eastern Security Network (ESN) ne, a wani artabu da suka yi a dajin Onicha da ke karamar hukumar Ezinihitte Mbaise a jihar.

A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar, CSP. Michael Abattam, ya fitar ya ce, ‘yan bindigar da suka ga jami’an ‘yan sandan ne suka bude musu wuta. An kashe daya daga cikin ‘yan bindigar yayin da wasu suka kutsa cikin daji da ke kusa da wurin da harbin bindiga.

Sanarwar ta bayyana cewa; “Kungiyar ta’addanci ta IPOB/ ESN da ta haramtawa kungiyar ta’addanci, reshen ‘yan ta’addan ta sun yi dajin Onicha a karamar hukumar Ezinihitte Mbaise ta Jihar Imo inda suke fitowa suna aikata munanan laifuka da suka hada da ta’addanci, garkuwa da mutane, fashi da makami da kuma kashe mutanen da ba su ji ba ba su gani ba”. In ji CSP Michael.

Sun kuma ce sun gano wani sansanin ‘yan ta’addar IPOB/ESN tare da gano wasu bama-bamai da makamai da alburusai a jihar.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...

Labarin mu na kaiwa Ƴan Bindiga abinci ƙarya ne – Ƴansanda

Rundunar ƴansandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaɗawa...

Ba za mu yarda mu mutu a cikin PDP ba shi yasa muka koma APC – Sanatoci

Sanatocin Najeriya uku da suka fito daga jihar Kebbi,...

Sojoji sun tarwatsa wajen da ake hakar man fetur ba bisa ka’ida ba a Rivers

Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya, NNS, Pathfinder, ta tarwatsa...

Dan Tinubu Seyi da sauran ‘yan Siyasa sun fara neman kujerar gwamnan Legas

Siyasar Legas na kara ruruwa na neman maye gurbin...

Mayakan IS sun yi wa Sojojin Najeriya barna a kwana biyu

Mayaƙan IS sun ƙara kai wa sojojin Najeriya hari,...
X whatsapp