fidelitybank

An kashe dalibar jami’a tare da kwakule mata idanu

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Filato ta tabbatar da kashe wata dalibar jami’ar Jos mai suna, Jennifer Antony mai karatun matakin ajin level 300.

da wasu da ba a san ko su wanene ba, wadanda ake kyautata zaton masu tsafi ne a wani otel da ke Jos.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sanda , Ubah Gabriel Ogaba ya shaida wa manema labarai cewa, rundunar ta samu kiran gaggawa game da lamarin, kuma a halin yanzu ta na kokarin bankado wadanda su ka aikata laifin.

An ce marigayiya Jennifer ta bace tun ranar 30 ga Disamba, 2021, kuma an gano gawar ta a ranar 1 ga Janairu an kwakwale mata idanu. An ce an kashe ta ne a wani otal da ke kan hanyar Zariya a garin Jos.

A na zargin cewa wasu da a ke zargin ‘yan tsafi ne su ka aikata kisan, inda a ke zargin sun yi amfani da miyagun kwayoyi kafin su cire idanuwan ta.

Ogaba ya ce kwamishinan ‘yan sandan ya gudanar da taro da duk masu gudanar da otal a jihar tare da bullo da sabbin dabarun gano laifukan da ke kewaye da su.

 

legit news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...
X whatsapp