fidelitybank

An kashe dalibar jami’a tare da kwakule mata idanu

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Filato ta tabbatar da kashe wata dalibar jami’ar Jos mai suna, Jennifer Antony mai karatun matakin ajin level 300.

da wasu da ba a san ko su wanene ba, wadanda ake kyautata zaton masu tsafi ne a wani otel da ke Jos.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sanda , Ubah Gabriel Ogaba ya shaida wa manema labarai cewa, rundunar ta samu kiran gaggawa game da lamarin, kuma a halin yanzu ta na kokarin bankado wadanda su ka aikata laifin.

An ce marigayiya Jennifer ta bace tun ranar 30 ga Disamba, 2021, kuma an gano gawar ta a ranar 1 ga Janairu an kwakwale mata idanu. An ce an kashe ta ne a wani otal da ke kan hanyar Zariya a garin Jos.

A na zargin cewa wasu da a ke zargin ‘yan tsafi ne su ka aikata kisan, inda a ke zargin sun yi amfani da miyagun kwayoyi kafin su cire idanuwan ta.

Ogaba ya ce kwamishinan ‘yan sandan ya gudanar da taro da duk masu gudanar da otal a jihar tare da bullo da sabbin dabarun gano laifukan da ke kewaye da su.

 

breaking news in nigeria today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp