fidelitybank

An kashe dalibar jami’a tare da kwakule mata idanu

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Filato ta tabbatar da kashe wata dalibar jami’ar Jos mai suna, Jennifer Antony mai karatun matakin ajin level 300.

da wasu da ba a san ko su wanene ba, wadanda ake kyautata zaton masu tsafi ne a wani otel da ke Jos.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sanda , Ubah Gabriel Ogaba ya shaida wa manema labarai cewa, rundunar ta samu kiran gaggawa game da lamarin, kuma a halin yanzu ta na kokarin bankado wadanda su ka aikata laifin.

An ce marigayiya Jennifer ta bace tun ranar 30 ga Disamba, 2021, kuma an gano gawar ta a ranar 1 ga Janairu an kwakwale mata idanu. An ce an kashe ta ne a wani otal da ke kan hanyar Zariya a garin Jos.

A na zargin cewa wasu da a ke zargin ‘yan tsafi ne su ka aikata kisan, inda a ke zargin sun yi amfani da miyagun kwayoyi kafin su cire idanuwan ta.

Ogaba ya ce kwamishinan ‘yan sandan ya gudanar da taro da duk masu gudanar da otal a jihar tare da bullo da sabbin dabarun gano laifukan da ke kewaye da su.

 

daily post news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp