fidelitybank

An fara gangamin yi wa mutane miliyan 3.4 allurar Korona a Kano

Date:

Hukumar kula da lafiya a matakin farko ta jihar Kano, ta fara yin gangamin allurar rigakafin cutar Coronavirus (COVID-19) wadda take son yi wa mutane miliyan 3.4 a fadin jihar.

Tuni dai Hukumar Kula da Lafiya a matakin farko ta Jihar ta bayyana cewa, sama da mazauna Kano miliyan daya ne suka samu cikakkiyar allurar rigakafin, tun lokacin da aka fara allurar a Kano.

Sakataren zartarwa na hukumar, Dokta Tijani Husseini, ya bayyana hakan a yayin wani taron bita da aka shirya wa ma’aikatan yada labarai kan gangamin rigakafin cutar.

Tijjani, wanda shi ne daraktan Yaki da Cututtuka wanda, Dr. Imam Bello ya wakilce shi, ya musanta zargin kin amincewa da mutane ke bujurewa allurar COVID-19 a Kano.

Da yake jaddada cewa, an sami ci gaba sosai a yawan mutanen da suke karbar allurar, bisa radin kansu, Tijjani ya lura da cewa akwai karancin wayar da kan al’umma dangane da allurar..

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

ÆŠan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buÆ™atun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp