fidelitybank

An fara gangamin yi wa mutane miliyan 3.4 allurar Korona a Kano

Date:

Hukumar kula da lafiya a matakin farko ta jihar Kano, ta fara yin gangamin allurar rigakafin cutar Coronavirus (COVID-19) wadda take son yi wa mutane miliyan 3.4 a fadin jihar.

Tuni dai Hukumar Kula da Lafiya a matakin farko ta Jihar ta bayyana cewa, sama da mazauna Kano miliyan daya ne suka samu cikakkiyar allurar rigakafin, tun lokacin da aka fara allurar a Kano.

Sakataren zartarwa na hukumar, Dokta Tijani Husseini, ya bayyana hakan a yayin wani taron bita da aka shirya wa ma’aikatan yada labarai kan gangamin rigakafin cutar.

Tijjani, wanda shi ne daraktan Yaki da Cututtuka wanda, Dr. Imam Bello ya wakilce shi, ya musanta zargin kin amincewa da mutane ke bujurewa allurar COVID-19 a Kano.

Da yake jaddada cewa, an sami ci gaba sosai a yawan mutanen da suke karbar allurar, bisa radin kansu, Tijjani ya lura da cewa akwai karancin wayar da kan al’umma dangane da allurar..

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naÉ—a shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp