fidelitybank

Al’umma na ci gaba da yin tofin Allah ya tsine a kan mutuwar Hanifa

Date:

Mutane da dama ciki da wajen Najeriya na ci gaba da nuna alhinin Hanifa ‘yar shekara 5 da malamin makarantar su ya kashe ta tare da binne ta a makarantar su.

cikin wadanda suka magantu a shafukan su na Twitter, akwai tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abukara wanda ya bayyana cewa, a gaggauta bi wa Hanifa hakinta, sakamakon samun mumunan labarin kisan gilla ga Hanifa ‘yar shekaru 5, bayan shafe kwanaki 47 a hannun masu garkuwa da mutane a Kano, ya ce”Wannan dabbanci ne da rashin imani ne” a cewar Atiku.

Shi kuwa Sanata Shehu Sani cewa ya yi, “Wanda ya aikta wannan mumunanan laifin ya girbi abun da ya shuka”

Audu Bulama Bakarki lauyan ne mai zaman kansa wanda ya ke a Birtaniya, ya ce“Mutumin ya tabbatar da laifin sa tare da karbar kudin fansa, bayan ya bata maganin Bera, dole ne a bi mata hakin ta”.

Adetutu Balogun cewa ta yi, “Yarinya ‘yar shekara 5 Hanifa an yi mata kisan gilla, wanda malamin ta ya aikata mata”.

Hanifa ta dai shafe tsawon kwanaki 47 ba a kara ganin duriyar ta ba, sai a jiya Alhamis da aka tabbatar da mutuwar ta.

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na É—aukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

ÆŠanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa Æ´an Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa Æ´anbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen Æ™auyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

ÆŠan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp