fidelitybank

AFCON: Najeriya za ta dauko Mourinho – NFF

Date:

Hukumar ƙwallon kafa ta Najeriya NFF ta ce ta fara tattaunawa da mai horar da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta AS Roma, Jose Mourinho, domin maye gurbin Ganoht Rohr a Super Eagles.

Shugaban hukumar kwallon kafa ta NFF, Melvin Amaju Pinnick ne ya sanar da hakan yayin ganawa da manema labarai a jihar Legas.

Ya ce ”Super Eagles za ta samu sabon koci nan da mako mai zuwa, abun da ke nufin cewa kocin da ke riko a yanzu ba shi zai jagorance ta zuwa gasar cin kofi nahiyar Afrika ta 2021 ba”

Ya kara da cewa,”Ni da kai na na yi magana da Mourinho kan ko zai karɓi aikin, sannan ministan wasanni, Sunday Dare ma ya yi magana da shi domin jin ko ya na da sha’awar aikin”. Inji Pinnick.

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp