fidelitybank

AFCON: Habasha ce ta farko da ta fara halartar kasar Kamaru

Date:

Kasar Habasha ita ce ta farko da ta isa kasar Kamaru, domin buga wasan karshe na gasar cin kofin nahiyar Afirka na mai taken TotalEnergies 2021, wanda za a fara ranar 9 ga watan Janairun 2022.

Tawagar ta isa filin jirgin saman Nsimalen na Yaounde a ranar Lahadi 26 ga Disamba.

Bayan isowar, ‘yan wasa, ma’aikatan fasaha da masu zartarwa na FA sun yi gwajin Covid-19 a filin jirgin sama kafin su koma otal din kungiyarsu.

Kocin kasar, Wubetu Abate da tawagarsa sun yi atisaye a filin wasa na Ahmadou Ahidjo Annex 1.

Walias sun dawo gasar a karon farko tun 2013. Wanda su ka taba lashe gasar kofin AFCON guda daya, da a ka gudanar a shekarar 1962 a kasar ta.

Habasha ta na cikin rukunin A ne da Burkina Faso da Cape Verde da Kamaru mai masaukin baki.

A ranar 9 ga watan Janairu ne za su kara da Cape Verde bayan wasan farko tsakanin Kamaru mai masaukin baki da Burkina Faso. Habasha za ta kara da mai masaukin baki ne a ranar 2 ga wata kafin a rufe wasannin rukuni-rukuni da Burkina Faso a ranar 17 ga watan Janairu.

 

nigeria news(punch)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

MuÆ™arraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon É—an majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp