fidelitybank

AFCON: Habasha ce ta farko da ta fara halartar kasar Kamaru

Date:

Kasar Habasha ita ce ta farko da ta isa kasar Kamaru, domin buga wasan karshe na gasar cin kofin nahiyar Afirka na mai taken TotalEnergies 2021, wanda za a fara ranar 9 ga watan Janairun 2022.

Tawagar ta isa filin jirgin saman Nsimalen na Yaounde a ranar Lahadi 26 ga Disamba.

Bayan isowar, ‘yan wasa, ma’aikatan fasaha da masu zartarwa na FA sun yi gwajin Covid-19 a filin jirgin sama kafin su koma otal din kungiyarsu.

Kocin kasar, Wubetu Abate da tawagarsa sun yi atisaye a filin wasa na Ahmadou Ahidjo Annex 1.

Walias sun dawo gasar a karon farko tun 2013. Wanda su ka taba lashe gasar kofin AFCON guda daya, da a ka gudanar a shekarar 1962 a kasar ta.

Habasha ta na cikin rukunin A ne da Burkina Faso da Cape Verde da Kamaru mai masaukin baki.

A ranar 9 ga watan Janairu ne za su kara da Cape Verde bayan wasan farko tsakanin Kamaru mai masaukin baki da Burkina Faso. Habasha za ta kara da mai masaukin baki ne a ranar 2 ga wata kafin a rufe wasannin rukuni-rukuni da Burkina Faso a ranar 17 ga watan Janairu.

 

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp