fidelitybank

A samawa yankin mu wutar lantarki – Gwamnonin Arewa

Date:

Gwamnonin yankin Arewa maso Gabashin kasar nan, sun bukaci gwamnatin tarayya ta mayar da hankali wajen samar da wutar lantarki a yankin da a ke fama da matsalolin tsaro.

Sanarwar wanda shugaban kungiyar gwamnonin, gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya sanyawa hannu, ta ce,”Babbar matsalar da yankin ke fama da ita shi ne, rashin wutar lantarki, wanda hakan ke kawo koma baya ga bunkasa tattalin arziki tare da assasa rashin aikin yi sakamakon durkushewar kamfanoni. Rashin kammala aikin wuta na Dadin Kowa da Kashimbila, shi ne babban dalilin da ya jefa yankin cikin halin koma baya na tattalin arziki”.

Haka kuma gwamnonin sun yabawa gwamnatin tarayya bisa kokarin da ta ke yi wajen ganin yankin Arewa maso Gabas ya zauna lafiya.

Gwamnonin da su ka halarci taron sun hadar da gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum da gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni sai gwamna Inuwa Yahaya na jihar Gombe yayin da gwamnonin Bauchi da Adamawa da Taraba suka samu wakilcin mataimakan su.

 

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp