fidelitybank

A samawa yankin mu wutar lantarki – Gwamnonin Arewa

Date:

Gwamnonin yankin Arewa maso Gabashin kasar nan, sun bukaci gwamnatin tarayya ta mayar da hankali wajen samar da wutar lantarki a yankin da a ke fama da matsalolin tsaro.

Sanarwar wanda shugaban kungiyar gwamnonin, gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya sanyawa hannu, ta ce,”Babbar matsalar da yankin ke fama da ita shi ne, rashin wutar lantarki, wanda hakan ke kawo koma baya ga bunkasa tattalin arziki tare da assasa rashin aikin yi sakamakon durkushewar kamfanoni. Rashin kammala aikin wuta na Dadin Kowa da Kashimbila, shi ne babban dalilin da ya jefa yankin cikin halin koma baya na tattalin arziki”.

Haka kuma gwamnonin sun yabawa gwamnatin tarayya bisa kokarin da ta ke yi wajen ganin yankin Arewa maso Gabas ya zauna lafiya.

Gwamnonin da su ka halarci taron sun hadar da gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum da gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni sai gwamna Inuwa Yahaya na jihar Gombe yayin da gwamnonin Bauchi da Adamawa da Taraba suka samu wakilcin mataimakan su.

 

spw

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar ƴan Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya zai tattauna yau...

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 17 a Borno da Adamawa

Sojoji da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Haɗin Kai...

Falana ya caccaki Tinubu kan salon tattalin arzikin Najeriya

Fitaccen lauyan nan mai kare haƙƙin bil adama, Femi...

Yahudawa sun yiwa Netanyahu tutsu kan mamaye Gaza

Ƴan'uwan Isra'ilawan da aka yi garkuwa da su a...

Cin zarafin Daliba ya sanya yin zanga-zanga a China

Zanga-zanga ta ɓarke a kudancin China sakamakon cin zarafin...

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...
X whatsapp