fidelitybank

A samawa yankin mu wutar lantarki – Gwamnonin Arewa

Date:

Gwamnonin yankin Arewa maso Gabashin kasar nan, sun bukaci gwamnatin tarayya ta mayar da hankali wajen samar da wutar lantarki a yankin da a ke fama da matsalolin tsaro.

Sanarwar wanda shugaban kungiyar gwamnonin, gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya sanyawa hannu, ta ce,”Babbar matsalar da yankin ke fama da ita shi ne, rashin wutar lantarki, wanda hakan ke kawo koma baya ga bunkasa tattalin arziki tare da assasa rashin aikin yi sakamakon durkushewar kamfanoni. Rashin kammala aikin wuta na Dadin Kowa da Kashimbila, shi ne babban dalilin da ya jefa yankin cikin halin koma baya na tattalin arziki”.

Haka kuma gwamnonin sun yabawa gwamnatin tarayya bisa kokarin da ta ke yi wajen ganin yankin Arewa maso Gabas ya zauna lafiya.

Gwamnonin da su ka halarci taron sun hadar da gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum da gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni sai gwamna Inuwa Yahaya na jihar Gombe yayin da gwamnonin Bauchi da Adamawa da Taraba suka samu wakilcin mataimakan su.

 

punch news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Ć´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Ć´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aĆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naÉ—a shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp