fidelitybank

A saki kadarorin kudaden Afghanistan – Iran

Date:

Kasar Iran ta bukaci gwamnatin Taliban da ta bude kadarorin kudaden Afghanistan da a ka toshe tun bayan da Taliban ta karbe iko da sako su.

A cewar wani kamfanin dillancin labarai na kasar, bayan ganawarsa da mukaddashin ministan harkokin wajen Afghanistan Amir Khan Muttaqi.

Ministan harkokin wajen kasar Iran, Hossein Amirabdollahian ya bayyana cewa, kadarorin kasar Afghanistan da Amurka ta toshe cewa kamata a yi amfani da su wajen gudanar da ayyukan jin kai da kuma kyautata yanayin rayuwa a Afghanistan.

Yakin da jajirtattun al’ummar Afganistan su ka yi ya nuna cewa, babu wani karfi na waje da zai iya mamaye kasar ta Afganistan kuma ya yi mulki a can,” in ji shi.

A ranar 15 ga watan Agusta ne mayakan Taliban masu tsattsauran ra’ayin Islama suka karbe iko da kasar Afganistan a daidai lokacin da sojojin Amurka da na kasashen waje suka janye, bayan shafe shekaru 20 suna goyon bayan gwamnatin Kabul da ke samun goyon bayan kasashen Yamma.

Tuni dai gwamnatocin kasashen waje suka dukufa wajen tsara yadda za su hada kai da kungiyar Taliban, domin kaucewa tabarbarewar tattalin arziki da tsaro a Afghanistan tare da kaucewa amincewa da sabuwar gwamnati a hukumance.

vgn news 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp