fidelitybank

A na ci gaba da shari’ar Dagacin da a ke zargi da yin cuta a Kano

Date:

Kotun shariar musulinci mai zaman ta a Ungogo karkashin mai shari’a, Mansur Ibrahim, ta tsayar da ranar 12 ga watan Janairu, domin ci gaba da sauraron shaidu a kunshin zargin da ‘yansanda ke yi wa dagacin Dausayi, Malam Abba Muhammad Dausayi da Sulaiman Muhammad da Amina Sulaiman bisa zargin hada baki da cuta da kuma kutse.

Ma su korafi iyalan, Alhaji Sharif Fillo Goron Dutse sun bayyanawa kotun cewar, dagacin Dausayi Malam Abba Muhammad, ya hada baki da mutane 2 sun sayar da wasu gonaki 3 mallakar, Alhaji Sharif Fillo.

Sai dai a zaman kotun an saurari shaidar ma su kara wanda malamin gandun daji ne, ya kuma fayyacewa kotun dukkan abin da ya sa ni sai dai lauyan wadanda a ke tuhumar ya bukaci shaidar ya gabatar da wata takarda da ya ambata a kan yadda jami’ar Bayero ta sanya su aikin fitar da taswirar gonakin.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp