fidelitybank

A na ci gaba da shari’ar Dagacin da a ke zargi da yin cuta a Kano

Date:

Kotun shariar musulinci mai zaman ta a Ungogo karkashin mai shari’a, Mansur Ibrahim, ta tsayar da ranar 12 ga watan Janairu, domin ci gaba da sauraron shaidu a kunshin zargin da ‘yansanda ke yi wa dagacin Dausayi, Malam Abba Muhammad Dausayi da Sulaiman Muhammad da Amina Sulaiman bisa zargin hada baki da cuta da kuma kutse.

Ma su korafi iyalan, Alhaji Sharif Fillo Goron Dutse sun bayyanawa kotun cewar, dagacin Dausayi Malam Abba Muhammad, ya hada baki da mutane 2 sun sayar da wasu gonaki 3 mallakar, Alhaji Sharif Fillo.

Sai dai a zaman kotun an saurari shaidar ma su kara wanda malamin gandun daji ne, ya kuma fayyacewa kotun dukkan abin da ya sa ni sai dai lauyan wadanda a ke tuhumar ya bukaci shaidar ya gabatar da wata takarda da ya ambata a kan yadda jami’ar Bayero ta sanya su aikin fitar da taswirar gonakin.

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...

Labarin mu na kaiwa Ƴan Bindiga abinci ƙarya ne – Ƴansanda

Rundunar ƴansandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaɗawa...

Ba za mu yarda mu mutu a cikin PDP ba shi yasa muka koma APC – Sanatoci

Sanatocin Najeriya uku da suka fito daga jihar Kebbi,...

Sojoji sun tarwatsa wajen da ake hakar man fetur ba bisa ka’ida ba a Rivers

Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya, NNS, Pathfinder, ta tarwatsa...

Dan Tinubu Seyi da sauran ‘yan Siyasa sun fara neman kujerar gwamnan Legas

Siyasar Legas na kara ruruwa na neman maye gurbin...

Mayakan IS sun yi wa Sojojin Najeriya barna a kwana biyu

Mayaƙan IS sun ƙara kai wa sojojin Najeriya hari,...
X whatsapp