fidelitybank

A na ci gaba da shari’ar Dagacin da a ke zargi da yin cuta a Kano

Date:

Kotun shariar musulinci mai zaman ta a Ungogo karkashin mai shari’a, Mansur Ibrahim, ta tsayar da ranar 12 ga watan Janairu, domin ci gaba da sauraron shaidu a kunshin zargin da ‘yansanda ke yi wa dagacin Dausayi, Malam Abba Muhammad Dausayi da Sulaiman Muhammad da Amina Sulaiman bisa zargin hada baki da cuta da kuma kutse.

Ma su korafi iyalan, Alhaji Sharif Fillo Goron Dutse sun bayyanawa kotun cewar, dagacin Dausayi Malam Abba Muhammad, ya hada baki da mutane 2 sun sayar da wasu gonaki 3 mallakar, Alhaji Sharif Fillo.

Sai dai a zaman kotun an saurari shaidar ma su kara wanda malamin gandun daji ne, ya kuma fayyacewa kotun dukkan abin da ya sa ni sai dai lauyan wadanda a ke tuhumar ya bukaci shaidar ya gabatar da wata takarda da ya ambata a kan yadda jami’ar Bayero ta sanya su aikin fitar da taswirar gonakin.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp