fidelitybank

A hir din ‘yan siyasa masu amfani da kakin soji – Shelkwatar Tsaro

Date:

Shelkwatar tsaro sojoji ta gargadi ‘yan siyasa da sauran mutane da su daina amfani da masu kakin sojoji, domin yakin neman zabe ba tare da izini ba.

Mukaddashin daraktan yada labarai na tsaro, Air Commodore Wap Maigida ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Alhamis a Abuja.

Maigida ya ce, an baza hotunan yakin neman zaben wasu gwamnoni sanye da kakin soja, a wuraren da a ka sani a jihohinsu.

Ya kuma ce,”A fili wannan matakin ya sabawa doka, kuma cin zarafi ne na baiwa fararen hula damar sanya kakin soji a lokacin atisayen soja.

A cewarsa, “Ya zama dole a sake bayyana cewa, rundunar sojojin Najeriya a matsayinta na kwararrun cibiya, domin haka ba za ta so a jawo ta cikin kowace irin salon siyasa ba. Domin haka, ya na da kyau a shawarci ‘yan siyasa da sauran al’umma su daina amfani da kakin soja da kayan ado na soji domin al’amuran siyasa da sauran abubuwan da suka faru daga yanzu”. Inji Wap Maigida.

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp