fidelitybank

A hir din ‘yan siyasa masu amfani da kakin soji – Shelkwatar Tsaro

Date:

Shelkwatar tsaro sojoji ta gargadi ‘yan siyasa da sauran mutane da su daina amfani da masu kakin sojoji, domin yakin neman zabe ba tare da izini ba.

Mukaddashin daraktan yada labarai na tsaro, Air Commodore Wap Maigida ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Alhamis a Abuja.

Maigida ya ce, an baza hotunan yakin neman zaben wasu gwamnoni sanye da kakin soja, a wuraren da a ka sani a jihohinsu.

Ya kuma ce,”A fili wannan matakin ya sabawa doka, kuma cin zarafi ne na baiwa fararen hula damar sanya kakin soji a lokacin atisayen soja.

A cewarsa, “Ya zama dole a sake bayyana cewa, rundunar sojojin Najeriya a matsayinta na kwararrun cibiya, domin haka ba za ta so a jawo ta cikin kowace irin salon siyasa ba. Domin haka, ya na da kyau a shawarci ‘yan siyasa da sauran al’umma su daina amfani da kakin soja da kayan ado na soji domin al’amuran siyasa da sauran abubuwan da suka faru daga yanzu”. Inji Wap Maigida.

latest news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp