fidelitybank

19 ga watan Janairu mai fafutukar kafa kasar Biafra zai san hukuncin sa a kotu

Date:

Wata babbar kotun jihar Abia ta sanya ranar 19 ga watan Janairu, domin yanke hukunci kan karar da Nnamdi Kanu, shugaban kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra, IPOB, ya shigar a gabanta.

Lauyan Kanu na musamman, Aloy Ejimakor, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a daren ranar Talata.

Idan ba a manta ba an saurari karar kuma an kammala shari’ar ne a ranar 10 ga Disamba, 2021, a gaban mai shari’a, Benson Anya na babbar kotun jihar, Abia da ke Umuahia.

Sanarwar ta Ejimakor ta ce: “Domin samun bayanan manema labarai da sauran jama’a, an sanya ranar 19 ga Janairu, 2022 domin yanke hukunci kan karar Mazi Nnamdi Kanu a gaban babbar kotun jihar Abia.”

Kara da Ejimakor ya kaddamar a madadin Kanu ya roki kotun da ta ayyana farmakin da sojoji su ka kai wa shugaban kungiyar ta IPOB a watan Satumban 2017 a matsayin haramtacce.

legit news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naÉ—a shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp