fidelitybank

19 ga watan Janairu mai fafutukar kafa kasar Biafra zai san hukuncin sa a kotu

Date:

Wata babbar kotun jihar Abia ta sanya ranar 19 ga watan Janairu, domin yanke hukunci kan karar da Nnamdi Kanu, shugaban kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra, IPOB, ya shigar a gabanta.

Lauyan Kanu na musamman, Aloy Ejimakor, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a daren ranar Talata.

Idan ba a manta ba an saurari karar kuma an kammala shari’ar ne a ranar 10 ga Disamba, 2021, a gaban mai shari’a, Benson Anya na babbar kotun jihar, Abia da ke Umuahia.

Sanarwar ta Ejimakor ta ce: “Domin samun bayanan manema labarai da sauran jama’a, an sanya ranar 19 ga Janairu, 2022 domin yanke hukunci kan karar Mazi Nnamdi Kanu a gaban babbar kotun jihar Abia.”

Kara da Ejimakor ya kaddamar a madadin Kanu ya roki kotun da ta ayyana farmakin da sojoji su ka kai wa shugaban kungiyar ta IPOB a watan Satumban 2017 a matsayin haramtacce.

the nation newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na É—aukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

ÆŠanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa Æ´an Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa Æ´anbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen Æ™auyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

ÆŠan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp