fidelitybank

Ƙungiyar Adaidaita Sahu sun kai ziyarar godiya ga Baristan da ya tsaya musu

Date:

Dandazon matuka baburan adai daita sahu a jihar Kano sun kaiwa lauyan nan mai zaman kansa ziyarar godiya tare da sake jin sakamako kan lamarin har gida.

Lauyan mai suna Abba Hikima Fagge, wanda shine ya tsaya musu har aka sami sulhu tsakanin gwamnatin da matuka baburan a jihar a matsayin sa na lauyan su.

Da ya ke zantawa da Alkiblah, bayan sun kammala da yammacin ranar Asabar, Barista Abba Hikima Fagge, ya ce, “Mun je ne domin mu kara jin matsayar da aka cimma da gwamnati, sannan mu yi godiya da abun da ya yi musu”.

Dandazon ƴan ƙungiyar

“Mun hadu da su ne a wani filin dake kan titin Airport, kuma na kara basu wasu shawarwari”

“Bayan mun gama sun biyo ni har gida inda suka gaishe da mahaifiya ta tare da yi mata addu’a” In ji Abba.

Inda suka sako shi a gaba wasun su a kasa wasu a babura suna nuna murnar su.

Lokacin da su ka isa gidan su Barista

Wannan ya biyo bayan yajin aikin kwanaki uku da masu baburan suka yi tun a farkon satin da muke ciki bisa ikrarin da suke yi akan wasu kudi da hukumar KAROTA ta ce su biya.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp