fidelitybank

Zazzaɓin Lassa ya hallaka mutane 80 a Nijeriya — NCDC

Date:

 

Cibiyar Daƙile Cututtuka ta Ƙasa, NCDC, ta ce mutane 80 ne su ka rasu da ga annibar cutar zazzaɓin lassa da ga ranar Alhamis.

NCDC ya baiyana haka ne a yayin jawabin ta na bayanan yayayin Zazzaɓin Lassa na ƙasa a Abuja.

Rahoton na NCDC ya baiyana cewa an samu ɓullar cutar har guda 434 a faɗin ƙasar nan.

Rahoton ya zaiyano jihohin da a ka samu ɓullar cutar da su ka haɗa da 190 a Jihar Edo, 150 a Ondo, 21 a Taraba, 17 a Ebonyi, 15 a Bauchi, 8 a Benuwe.

Rahoton ya ƙara da cewa an samu ɓullar cutar a kan mutane 8 a Filato sai kuma a ka samu 7 Kaduna a Kaduna.

Sai kuma Jihar Enugu 5, Nasarawa 3, Kogi 3, Kross Riba 1, Imo 1, Anambra 1, Delta 1, Abia ma guda 1.

Kamfanin Daillancin Labarai na Ƙasa, NAN ya rawaito cewa NCDC ta shawarci ƴan ƙasa da cewa duk wanda ya ji alamun Zazzaɓin Lassa ya yi maza ya kira layikan kar-ta-kwana da Hukumar Lafiya ta Ƙasa ta bayar ko lambar 6232.

Alamomin Zazzaɓin Lassa sun haɗa da ciwon kai, ciwon jiki da kasala ko kuma fitar jini ta baki ko hanci.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp