fidelitybank

Zazzaɓin Lassa ya hallaka mutane 80 a Nijeriya — NCDC

Date:

 

Cibiyar Daƙile Cututtuka ta Ƙasa, NCDC, ta ce mutane 80 ne su ka rasu da ga annibar cutar zazzaɓin lassa da ga ranar Alhamis.

NCDC ya baiyana haka ne a yayin jawabin ta na bayanan yayayin Zazzaɓin Lassa na ƙasa a Abuja.

Rahoton na NCDC ya baiyana cewa an samu ɓullar cutar har guda 434 a faɗin ƙasar nan.

Rahoton ya zaiyano jihohin da a ka samu ɓullar cutar da su ka haɗa da 190 a Jihar Edo, 150 a Ondo, 21 a Taraba, 17 a Ebonyi, 15 a Bauchi, 8 a Benuwe.

Rahoton ya ƙara da cewa an samu ɓullar cutar a kan mutane 8 a Filato sai kuma a ka samu 7 Kaduna a Kaduna.

Sai kuma Jihar Enugu 5, Nasarawa 3, Kogi 3, Kross Riba 1, Imo 1, Anambra 1, Delta 1, Abia ma guda 1.

Kamfanin Daillancin Labarai na Ƙasa, NAN ya rawaito cewa NCDC ta shawarci ƴan ƙasa da cewa duk wanda ya ji alamun Zazzaɓin Lassa ya yi maza ya kira layikan kar-ta-kwana da Hukumar Lafiya ta Ƙasa ta bayar ko lambar 6232.

Alamomin Zazzaɓin Lassa sun haɗa da ciwon kai, ciwon jiki da kasala ko kuma fitar jini ta baki ko hanci.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp