fidelitybank

Zazzaɓin Lassa ya hallaka mutane 80 a Nijeriya — NCDC

Date:

 

Cibiyar Daƙile Cututtuka ta Ƙasa, NCDC, ta ce mutane 80 ne su ka rasu da ga annibar cutar zazzaɓin lassa da ga ranar Alhamis.

NCDC ya baiyana haka ne a yayin jawabin ta na bayanan yayayin Zazzaɓin Lassa na ƙasa a Abuja.

Rahoton na NCDC ya baiyana cewa an samu ɓullar cutar har guda 434 a faɗin ƙasar nan.

Rahoton ya zaiyano jihohin da a ka samu ɓullar cutar da su ka haɗa da 190 a Jihar Edo, 150 a Ondo, 21 a Taraba, 17 a Ebonyi, 15 a Bauchi, 8 a Benuwe.

Rahoton ya ƙara da cewa an samu ɓullar cutar a kan mutane 8 a Filato sai kuma a ka samu 7 Kaduna a Kaduna.

Sai kuma Jihar Enugu 5, Nasarawa 3, Kogi 3, Kross Riba 1, Imo 1, Anambra 1, Delta 1, Abia ma guda 1.

Kamfanin Daillancin Labarai na Ƙasa, NAN ya rawaito cewa NCDC ta shawarci ƴan ƙasa da cewa duk wanda ya ji alamun Zazzaɓin Lassa ya yi maza ya kira layikan kar-ta-kwana da Hukumar Lafiya ta Ƙasa ta bayar ko lambar 6232.

Alamomin Zazzaɓin Lassa sun haɗa da ciwon kai, ciwon jiki da kasala ko kuma fitar jini ta baki ko hanci.

punch news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp