fidelitybank

Zazzaɓin Lassa ya hallaka mutane 80 a Nijeriya — NCDC

Date:

 

Cibiyar Daƙile Cututtuka ta Ƙasa, NCDC, ta ce mutane 80 ne su ka rasu da ga annibar cutar zazzaɓin lassa da ga ranar Alhamis.

NCDC ya baiyana haka ne a yayin jawabin ta na bayanan yayayin Zazzaɓin Lassa na ƙasa a Abuja.

Rahoton na NCDC ya baiyana cewa an samu ɓullar cutar har guda 434 a faɗin ƙasar nan.

Rahoton ya zaiyano jihohin da a ka samu ɓullar cutar da su ka haɗa da 190 a Jihar Edo, 150 a Ondo, 21 a Taraba, 17 a Ebonyi, 15 a Bauchi, 8 a Benuwe.

Rahoton ya ƙara da cewa an samu ɓullar cutar a kan mutane 8 a Filato sai kuma a ka samu 7 Kaduna a Kaduna.

Sai kuma Jihar Enugu 5, Nasarawa 3, Kogi 3, Kross Riba 1, Imo 1, Anambra 1, Delta 1, Abia ma guda 1.

Kamfanin Daillancin Labarai na Ƙasa, NAN ya rawaito cewa NCDC ta shawarci ƴan ƙasa da cewa duk wanda ya ji alamun Zazzaɓin Lassa ya yi maza ya kira layikan kar-ta-kwana da Hukumar Lafiya ta Ƙasa ta bayar ko lambar 6232.

Alamomin Zazzaɓin Lassa sun haɗa da ciwon kai, ciwon jiki da kasala ko kuma fitar jini ta baki ko hanci.

the punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp