fidelitybank

Zargin Almundahana: Kotu ta bada belin Shugaban Ƙaramar Hukumar Fagge, Shehi

Date:

Babbar Kotun jiha mai zamanta a Mila road ta bada belin Shugaban Ƙaramar Hukumar Fagge, Ibrahim Abdullahi Shehi.

A yau Laraba ne dai Hukumar yaƙi da Cin-hanci mai zaman kanta, ICPC ta gurfanar da Shehi kan laifuka huɗu da suka shafi almundahana a kan kuɗaɗen harajin da ƙaramar hukumar ke tarawa.

Laifukan sun haɗa da yin amfani da ikon mulki ya fifita wasu ma’aikata a kan wasu, baiwa wasu masu karɓar haraji kaso 20 na kuɗin da a ka tara har karo huɗu da kuma sauran laifuka sa su ka shafi almundahana.

Bayan an karanta masa laifukansa, sai Shehi ya musa.

Daga bisani alƙalin kotun, Jamilu Sulaiman ya bada belin shugaban ƙaramar hukumar amma sai ya bada Naira dubu ɗari biyar.

Alƙalin ya ce ya bada belin Shehin ne sabo da shi mai mulki ne.

Ya ɗage zaman sai ranar 17 ga Janairu, 2022 domin sauraron ƙara.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp