fidelitybank

Jirgin Air Nigeria zai fara tashi a 2022, in ji Hadi Sirika

Date:

Hadi Sirika, Ministan Harkokin Sufurin Jirgin Sama ya baiyana cewa jairgi mallakin Nijeriya, Air Nigeria, wanda a ka daɗe a na tsimaye, zai fara tashi a watan Afrilu na shekarar 2022.

Sirika ya baiyana hakan ne ga manema labarai na fadar shugaban ƙasa a yau Laraba, jim kaɗan bayan an gama ganawar majalisar zartaswa ta mako-mako.

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ne ya jagoranci ganawar a fadar shugabacin ƙasa a Abuja.

Ministan ya kuma baiyana cewa wani kamfani ne zai gudanar da harkokin Air Nigeria ɗin, in da gwamnatin tarayya kuma ta ke da kashi 5 na hannun jari.

Ya ƙara da cewa ƴan kasuwa a Nijeriya za su samu kashi 46, inda sauran kashi 49 kuka za a tanadarwa sauran masu son zuba hannun jari har da ma ƴan kasuwa da ga ƙasashen waje.

Ministan ya ƙara da cewa idan jirgin na ƙasa ya fara aiki, to zai samar da aikin yi 70,000 ga ƴan Nijeriya.

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...
X whatsapp