fidelitybank

Zargin Almundahana: Kotu ta bada belin Shugaban Ƙaramar Hukumar Fagge, Shehi

Date:

Babbar Kotun jiha mai zamanta a Mila road ta bada belin Shugaban Ƙaramar Hukumar Fagge, Ibrahim Abdullahi Shehi.

A yau Laraba ne dai Hukumar yaƙi da Cin-hanci mai zaman kanta, ICPC ta gurfanar da Shehi kan laifuka huɗu da suka shafi almundahana a kan kuɗaɗen harajin da ƙaramar hukumar ke tarawa.

Laifukan sun haɗa da yin amfani da ikon mulki ya fifita wasu ma’aikata a kan wasu, baiwa wasu masu karɓar haraji kaso 20 na kuɗin da a ka tara har karo huɗu da kuma sauran laifuka sa su ka shafi almundahana.

Bayan an karanta masa laifukansa, sai Shehi ya musa.

Daga bisani alƙalin kotun, Jamilu Sulaiman ya bada belin shugaban ƙaramar hukumar amma sai ya bada Naira dubu ɗari biyar.

Alƙalin ya ce ya bada belin Shehin ne sabo da shi mai mulki ne.

Ya ɗage zaman sai ranar 17 ga Janairu, 2022 domin sauraron ƙara.

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp