fidelitybank

Zan tsaya takarar shugaban kasa a 2023 – Tinubu

Date:

Jagoran jam’iyyar APC na kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce tabbas zai tsaya takarar shugaban kasa a zaben 2023 mai zuwa.

Tsohon gwamnan na Legas ya shaida wa manema labarai bayan ganawarsa da shugaban kasa, Muhammadu Buhari, cewa ya sanar da shugaban aniyarsa ta tsayawa takara a ganawar da su ka yi da safiyar ranar Litinin a fadar shugaban kasa da ke Abuja.

Yayin da ya ke zantawa da ‘yan manema labarai a fadar gwamnati, Tinubu ya ce, burinsa na zama shugaban Najeriya ne na tsawon rayuwarsa.

Ya ce,”Sa nasarorin da na samu a matsayin da na yin a gwamnan Legas, ina da karfin gwiwa na iya mulkin Najeriya”.

Tinubu ya kuma ka amsa tambayar cewa, yiwuwar takaran tikitin jam’iyyar APC tsakanin sa da mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo wanda kuma a ke kyautata zaton ya na da sha’awar tsayawa takarar shugaban kasa a 2023.

 

latest news in nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Ĉ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe Ĉ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aĈ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da Ĉ™ungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

ĈŠan takarar shugaban Ĉ™asa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

HamshaĈ™in attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp