fidelitybank

Zan magance tsaro ta hanyar katange Jihar Katsina idan na zama gwamna — Tsauri

Date:

 

Tsohon ɗan takarar gwamna a Jihar Katsina a jam’iyar APC, Abdullahi Umar Tsauri ya ci alwashin katange ɗaukacin jihar idan ya zama gwamna.

Tsauri shine ɗan takarar gwamna a jam’iyar APGA a zaɓen 2015.

Tsauri,  ya baiyana haka ne a yayin taron masu ruwa da tsaki da kuma ƙaddamar da kwamitin yaƙin zaɓen sa.

Ɗan siyasar ya ci alwashin kawo ƙarshen kashe-kashe da garkuwa da a ke yi da mutane tsawon shekaru a jihar, inda ya ce ɗaya da ga cikin dabarun samar da zaman lafiya, shine zai katange gaba ɗaya jihar.

“Zan ƙirkiro da wata dabara ta katange gaba ɗaya bodar Katsina da Zamfara da Kaduna kuma zan ɗauki ƴan vigilante 500 a kowanne bangare sa ke fama da rashin tsaron,” in ji Tsauri.

legit.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp