fidelitybank

Zan magance tsaro ta hanyar katange Jihar Katsina idan na zama gwamna — Tsauri

Date:

 

Tsohon ɗan takarar gwamna a Jihar Katsina a jam’iyar APC, Abdullahi Umar Tsauri ya ci alwashin katange ɗaukacin jihar idan ya zama gwamna.

Tsauri shine ɗan takarar gwamna a jam’iyar APGA a zaɓen 2015.

Tsauri,  ya baiyana haka ne a yayin taron masu ruwa da tsaki da kuma ƙaddamar da kwamitin yaƙin zaɓen sa.

Ɗan siyasar ya ci alwashin kawo ƙarshen kashe-kashe da garkuwa da a ke yi da mutane tsawon shekaru a jihar, inda ya ce ɗaya da ga cikin dabarun samar da zaman lafiya, shine zai katange gaba ɗaya jihar.

“Zan ƙirkiro da wata dabara ta katange gaba ɗaya bodar Katsina da Zamfara da Kaduna kuma zan ɗauki ƴan vigilante 500 a kowanne bangare sa ke fama da rashin tsaron,” in ji Tsauri.

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun ceto tsohuwa ƴar shekaru 80 daga masu garkuwa – Ƴansanda

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa, ta ce ta ceto wata...

APC na taron kasu ruwa da tsaki

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya za ta gudanar da...

Matatar Ɗangote ta sake karya farashin fetur

Kamfanin Dangote da ya mallaki matatar mai ta Dangote...

Idan Isra’ila ta kai mana hari Amurka ce – Iran

Ministan harkokin wajen ƙasar Iran ya ce, gwamnatin Tehran...

Kotu ta daure mai kiwon Akuya bayan ta cinye shukokin gwamnatin Kano

Wata kotun majistare da ke Kano ta daure wasu...

‘Yansanda sun dakile yi garkuwa da mutane a Katsina

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta dakile wani yunkurin...

‘Yansanda sun dakume ‘Yan Fashi uku a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu ‘yan...

Jarumar Nollywood ta zama sojan ruwar Amurka

Fitacciyar jarumar nan ta Najeriya Grace Bassey wacce a...

Na yi takaicin barin Ancelloti daga Real Madrid – Carvajal

Dan wasan baya na kungiyar kwallon kafa ta Real...

Mu na shirin yin kawancen jam’iyya – PDP

Majalisar dattawa ta jam'iyyar PDP, ta bayyana shirin jam'iyyar...

Ana zanga-zanga a Binuwai sakamakon harbe Dalibi dan shekara 23

Wata zanga-zanga ta barke a Makurdi, babban birnin jihar...

A na cigaba da farautar Fursunonin Osun da suka tsere

Hukumar gyaran hali ta Najeriya (NCoS) ta ce, ta...
X whatsapp