fidelitybank

Zan lashe zaben 2023 kamar yadda mahaifina ya yi a 1993 – Abiola

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PRP, Kola Abiola,  ya bayyana kwarin gwiwa na lashe zaben 2023 a Najeriya.

Da yake magana a ranar Laraba a Abuja a sakatariyar jam’iyyar PRP ta kasa, Abiola, ya ce, kamar yadda mahaifinsa, Cif MKO Abiola ya yi nasara a zaben shugaban kasa na 1993, yana da kwarin guiwar samun nasara a zaben shugaban kasa na 2023.

A cewarsa, dole ne matasan kasar su kasance a shirye, domin samun sauyi na gaskiya wanda shi ne abin da yake bayarwa, ya kara da cewa yana shirin tafiyar da gwamnati mai dunkulewa.

Abiola ya bayyana hakan ne bayan ya karbi takardar shaidar cin zabe a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PRP.

Ya ce, “Ban shiga jam’iyyar PRP ba saboda ina neman wata kafa. Na shiga jam’iyyar PRP ne bayan na yi bincike. Na shiga ne saboda na yarda da akidarta. Ba za a yi zagon kasa daga tsakani ba domin ba mu ci komai ba a baya.

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...
X whatsapp