fidelitybank

Zan gyara wutar Mambila idan na zama shugaban kasa – Tinubu

Date:

Dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar APC mai mulki, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya yi alkawarin shawo kan matsaloli da ke arewacin Najeriya ke fuskanta da kuma kasar baki daya muddin ya zama shugaban kasa.

Bola Tinubu ya bayyana hakan ne yayin magana a wani taro da kungiyoyi masu fada aji na arewacin Najeriya da suka hada da kungiyar dattawan arewa da kuma Arewa Consultative Forum suka shiryawa ‘yan takarar shugaban kasa a Arewa House, a JIhar Kaduna.

Tinubu ya ce cikin abubuwan da zai fara yi shine kammala aikin wutar mambilla da aka shafe tsawon shekaru ba tare da yin aikin ba, inda ya ce tashar za ta samar wa da kasar wuta mai karfin megawatt 3,050 da kuma zai kasance daya daga cikin tasha mafi girma a fadin kasar.

“Abin da yake kawo jinkirin kammala wannan aikin shine rashin isassun kudade. Ba mu iya kebe isassun kudade wa manyan ayyuka masu daukar dogon lokaci. Za mu kammala wadannan ayyuka saboda muna zuwa da wani tsari mai kyau ga kasar,” in ji Tinubu.

Ya kuma ce zai kawo masu zuba jari a ciki da kuma wajen kasar wadanda za su kammala aikin da kuma zai kawo wa kasar ci gaba.

current eggon news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wasu Æ™awayen Amurka za su É—anÉ—anar kuÉ—arsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta É—aure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...
X whatsapp