fidelitybank

Zamu gudanar da zaɓe mai inganci a Ekiti – Hukumar zaɓe

Date:

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta ce, a shirye ta ke ta gudanar da zaben gwamna mai inganci a jihar Ekiti.

Da yake magana a ranar Talata yayin wata hira da gidan Talabijin na Channels cikin shirin Sunrise Daily, Shugaban Kwamitin Yaɗa Labarai da Ilimin Zabe na INEC, Festus Okoye, ya ce, hukumar za ta tura na’urar tantance masu kada kuri’a (BVAS) a zaben ranar 18 ga watan Yuni.

Okoye wanda ya bayyana cewa tuni shugaban hukumar ta INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ya je jihar ta Kudu maso Yamma, ya bayyana cewa masu ruwa da tsaki za su sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya a ranar Laraba.

“A yi sa ran gudanar da zaben (gwamnati) mai kyau a jihar Ekiti,” in ji shi.

Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa ya je Ekiti makonni biyu da suka gabata kan tantance shirye-shiryen da aka yi.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...
X whatsapp