fidelitybank

Zamu fatattaki PDP daga mulki a jihar Akwai Ibom – NNPP

Date:

Dan takarar gwamna na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, a jihar Akwa Ibom, Sanata James John Akpanudoedehe, ya caccaki gwamnatin jam’iyyar PDP a jihar, kan abin da ya bayyana a matsayin matsanancin talauci da yunwa da rashin aikin yi ya haifar a jihar.

Udoedehe, wanda ya yi magana ta bakin Sakataren Yada Labarai na Jam’iyyar, Solomon Johnny, a wata ganawa da manema labarai a Uyo, ya ce, matsalar da ake fama da ita a Jihar ba ta rashin kudi ba ce illa gazawar gwamnatin PDP wajen samun muradin jama’a a zuciya tun lokacin fiye da shekaru 22 a kan mulki.

Ya yi nuni da cewa NNPP ta shirya tsaf domin ganin ta kawar da jam’iyyar PDP mai mulki a jihar, saboda tana da shirin bunkasa tattalin arzikin jihar na magance matsalolin da suka fi damun jihar da suka shafi talauci da yunwa da rashin aikin yi.

Ya kara da cewa, “Jihar Akwa Ibom na karbar a matsakaicin, N12b a duk wata. Jihar Akwa Ibom tana da yawan al’ummar da ba su kai miliyan 6 ba. Baya ga rabon kudaden, muna da kudaden da a wasu lokutan gwamnati ba ta son mutane su sani. Idan muna buƙatar aiwatar da wannan shawara, abin da kawai muke buƙata, kamar yadda na bayyana a cikin shekaru huɗu, kawai N120b.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp