fidelitybank

Zaben fidda gwani: Malisa ta gayyaci shugaban INEC

Date:

Majalisar wakilai ta tarayya ta gayyaci shugaban hukumar zabe ta kasa, Farfesa Mahmud Yakubu ya je gabanta ya yi bayani a kan kudin da za a kashe na zaben fidda gwani na ƴar tinke, wanda dama ke cikin sabuwar dokar zaben da ƴan majalisar su ka zartar kwanan nan.

Batun zaben fid da gwanin ya janyo ce-ce-kuce a Najeriya, kasancewar gwamnonin jihohi suna adawa da tsarin ƴar tinken, yayin da ƴan majalisa ke cewa shi ne ya fi dacewa.

BBC ta rawaito, Ƴan majalisar wakilan sun amince da aika wa shugaban hukumar zaben kasar, Farfesa Mahmud Yakubu goron gayyata ne, bayan dan majalisa daga jihar Kogi, Leke Abejide ya gabatar da kudurin a jerin batutuwa masu bukatar kulawar gaggawa.

Ƴan majalisar sun ce su na jin ana cewa zaben fid da gwanin kadai idan jam’iyyun siyasar kasar za su yi shi kai-tsaye, wanda zai lashe fiye da Naira biliyan 500.

thisdaynews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp