fidelitybank

Zaben 2023 na neman ‘yanci ne – NNPP

Date:

Jam’iyyar New Nigeria People’s Party NNPP, ta ce, babban zaben 2023 zabi ne tsakanin neman ‘yancin dimokradiyya na gaskiya ko kuma bautar siyasa.

Dan takarar gwamnan jihar Jigawa a karkashin jam’iyyar NNPP, Malam Aminu Ibrahim Ringim ne ya bayyana haka a karshen mako a lokacin da yake kaddamar da shirin jam’iyyar gabanin babban zaben 2023.

Ya ce, gazawar alkawura da wahalhalun da gwamnatocin baya suka kai wa al’ummar jihar Jigawa musamman jam’iyyar PDP da kuma gwamnatin APC mai barin gado, ya jefa ‘yan kasa da jihar cikin halin kunci.

A cewarsa “Wannan yanayi na son zuciya ba tare da wani dalili ba, ya bar jama’a suna sha’awar samun sauyi da kuma samun sabon shugabanci da gwamnati, wanda babbar jam’iyyarmu, NNPP za ta samar don sake mayar da jihar da jama’arta don girma.”

“Saboda haka ina amfani da wannan dama wajen wayar da kan al’ummar jihar Jigawa da su yi amfani da karfin kuri’unsu bisa ga hankali wajen kwato jiharmu da al’ummar kasa baki daya daga kangin siyasa da ke tafe da su ta hanyar damka wa al’umma aikin gwamnati. NNPP”

“Kada gyada ta rude ku don musanya ‘yancinmu na dimokuradiyya da kuma ikon sarrafa albarkatun gama gari don zuriya”

Mista Ringim ya yi nuni da cewa, gwamnatin NNPP a jihar Jigawa za ta maido da daidaito tare da bullo da tsare-tsare masu hade da juna wadanda za su dawo da martabar dan Adam da mutuncin jama’a da kuma amanar masu mulki.

nigeria.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp