fidelitybank

Zaben 2023 na neman ‘yanci ne – NNPP

Date:

Jam’iyyar New Nigeria People’s Party NNPP, ta ce, babban zaben 2023 zabi ne tsakanin neman ‘yancin dimokradiyya na gaskiya ko kuma bautar siyasa.

Dan takarar gwamnan jihar Jigawa a karkashin jam’iyyar NNPP, Malam Aminu Ibrahim Ringim ne ya bayyana haka a karshen mako a lokacin da yake kaddamar da shirin jam’iyyar gabanin babban zaben 2023.

Ya ce, gazawar alkawura da wahalhalun da gwamnatocin baya suka kai wa al’ummar jihar Jigawa musamman jam’iyyar PDP da kuma gwamnatin APC mai barin gado, ya jefa ‘yan kasa da jihar cikin halin kunci.

A cewarsa “Wannan yanayi na son zuciya ba tare da wani dalili ba, ya bar jama’a suna sha’awar samun sauyi da kuma samun sabon shugabanci da gwamnati, wanda babbar jam’iyyarmu, NNPP za ta samar don sake mayar da jihar da jama’arta don girma.”

“Saboda haka ina amfani da wannan dama wajen wayar da kan al’ummar jihar Jigawa da su yi amfani da karfin kuri’unsu bisa ga hankali wajen kwato jiharmu da al’ummar kasa baki daya daga kangin siyasa da ke tafe da su ta hanyar damka wa al’umma aikin gwamnati. NNPP”

“Kada gyada ta rude ku don musanya ‘yancinmu na dimokuradiyya da kuma ikon sarrafa albarkatun gama gari don zuriya”

Mista Ringim ya yi nuni da cewa, gwamnatin NNPP a jihar Jigawa za ta maido da daidaito tare da bullo da tsare-tsare masu hade da juna wadanda za su dawo da martabar dan Adam da mutuncin jama’a da kuma amanar masu mulki.

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp