fidelitybank

Za mu yi ƙoƙari wajen hana fitar fim ɗin Hausan nan a Kano – Hisba

Date:

Hisbah ta tabbatar da cewa, ba za ta yi kasa a gwiwa ba, tare da gannin ta yi dukkan mai yuwa, domin hana film dinnan da ya ƙunshi kalaman batsa mai suna Makaranta.

Hukumar Hisbah ta jihir ta yi tir da Allah wadarai da film din nan mai Suna makaranta Wanda ake kokarin saki ta kafar yanar gizo nan na (utube).

Shugaban hukumar, Dr. Harun Muhammad Sani Ibnu Sina ne ya tabbatar da hakan a wata sanarwar da jami’in hukumar mai magana da yawun ta, Lawan Ibrahim Fagge ya rabawa manema labarai.

Sanarwar ta yi tir da Allah wadarai da film din mai suna makaranta wanda a ke kokarin sakin sa ta kafar YouTube.

Dr. Harun Ibn Sina ya cigaba da yin caccaka tare da nuna bacin rai, bisa yadda makiya addinin musulunci, na boye da na sarari ke kokarin gurbata tarbiyya da al’adar matasan jihar Kano, maza da yan mata, ta hanyoyi daban-daban.

Dr. Harun Ibn Sina, ya yi amfani da wannan damar inda ya bukaci jama’a musanman matasa da su guji sabawa Allah madaukacin sarki.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp