fidelitybank

Za mu yi ƙoƙari wajen hana fitar fim ɗin Hausan nan a Kano – Hisba

Date:

Hisbah ta tabbatar da cewa, ba za ta yi kasa a gwiwa ba, tare da gannin ta yi dukkan mai yuwa, domin hana film dinnan da ya ƙunshi kalaman batsa mai suna Makaranta.

Hukumar Hisbah ta jihir ta yi tir da Allah wadarai da film din nan mai Suna makaranta Wanda ake kokarin saki ta kafar yanar gizo nan na (utube).

Shugaban hukumar, Dr. Harun Muhammad Sani Ibnu Sina ne ya tabbatar da hakan a wata sanarwar da jami’in hukumar mai magana da yawun ta, Lawan Ibrahim Fagge ya rabawa manema labarai.

Sanarwar ta yi tir da Allah wadarai da film din mai suna makaranta wanda a ke kokarin sakin sa ta kafar YouTube.

Dr. Harun Ibn Sina ya cigaba da yin caccaka tare da nuna bacin rai, bisa yadda makiya addinin musulunci, na boye da na sarari ke kokarin gurbata tarbiyya da al’adar matasan jihar Kano, maza da yan mata, ta hanyoyi daban-daban.

Dr. Harun Ibn Sina, ya yi amfani da wannan damar inda ya bukaci jama’a musanman matasa da su guji sabawa Allah madaukacin sarki.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp