fidelitybank

Za mu tattauna domin hana barkewar fada a Ukraine – NATO

Date:

Babban sakatare Janar na kungiyar NATO, Jens Stoltenberg, ya shirya wani taro na musamman na jakadun kasashen kawance da manyan jami’an kasar Rasha a mako mai zuwa a daidai lokacin da bangarorin biyu ke neman tattaunawa, domin hana barkewar yaki a tsakanin kasashen Ukraine.

Da ya ke firgita da yadda sojojin Rasha ke ci gaba da yi a kan iyakar kasar Ukraine,

Kawancen sojojin kasashen yammacin duniya sun shafe watanni suna neman taron kungiyar tsaro ta NATO da Rasha, amma taron ya yi kamari bayan takaddama da su ka samu tun a watan Oktoba.

Taron majalisar, tsarin da ake amfani da shi wajen tattaunawa tun shekara ta 2002, zai gudana ne a Brussels a ranar 12 ga watan Janairu, bayan da jami’an Amurka da na Rasha za su gudanar da tattaunawar tsaro a ranar 10 ga watan Janairu a Geneva.

Babban jami’in diplomasiyyar tarayyar Turai, Josep Borrell, ya tashi zuwa Ukraine a ranar Talata domin yin wata ziyarar kwanaki biyu, domin nuna goyon bayansa ga kasar Ukraine, mai burin shiga kungiyar da NATO.

Rueters ta rawaito cewa, a cikin shirye-shiryen diflomasiyya na mako mai zuwa, ministocin harkokin wajen NATO za su gudanar da taron kallo na gani ga ka na bidiyo a ranar Juma’a da karfe 13:00 agogon GMT, karkashin jagorancin Stoltenberg.

Russia na son ba da garantin cewa NATO za ta dakatar da fadada ayyukanta na gabas da kuma kawo karshen hadin gwiwar soji da Ukraine da Jojiya, wadanda ke da takaddama kan yankuna da Rasha.

daily post news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp