fidelitybank

Za mu tattauna domin hana barkewar fada a Ukraine – NATO

Date:

Babban sakatare Janar na kungiyar NATO, Jens Stoltenberg, ya shirya wani taro na musamman na jakadun kasashen kawance da manyan jami’an kasar Rasha a mako mai zuwa a daidai lokacin da bangarorin biyu ke neman tattaunawa, domin hana barkewar yaki a tsakanin kasashen Ukraine.

Da ya ke firgita da yadda sojojin Rasha ke ci gaba da yi a kan iyakar kasar Ukraine,

Kawancen sojojin kasashen yammacin duniya sun shafe watanni suna neman taron kungiyar tsaro ta NATO da Rasha, amma taron ya yi kamari bayan takaddama da su ka samu tun a watan Oktoba.

Taron majalisar, tsarin da ake amfani da shi wajen tattaunawa tun shekara ta 2002, zai gudana ne a Brussels a ranar 12 ga watan Janairu, bayan da jami’an Amurka da na Rasha za su gudanar da tattaunawar tsaro a ranar 10 ga watan Janairu a Geneva.

Babban jami’in diplomasiyyar tarayyar Turai, Josep Borrell, ya tashi zuwa Ukraine a ranar Talata domin yin wata ziyarar kwanaki biyu, domin nuna goyon bayansa ga kasar Ukraine, mai burin shiga kungiyar da NATO.

Rueters ta rawaito cewa, a cikin shirye-shiryen diflomasiyya na mako mai zuwa, ministocin harkokin wajen NATO za su gudanar da taron kallo na gani ga ka na bidiyo a ranar Juma’a da karfe 13:00 agogon GMT, karkashin jagorancin Stoltenberg.

Russia na son ba da garantin cewa NATO za ta dakatar da fadada ayyukanta na gabas da kuma kawo karshen hadin gwiwar soji da Ukraine da Jojiya, wadanda ke da takaddama kan yankuna da Rasha.

taraba news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar Æ´an Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar ÆŠinkin Duniya zai tattauna yau...

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 17 a Borno da Adamawa

Sojoji da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Haɗin Kai...

Falana ya caccaki Tinubu kan salon tattalin arzikin Najeriya

Fitaccen lauyan nan mai kare haƙƙin bil adama, Femi...

Yahudawa sun yiwa Netanyahu tutsu kan mamaye Gaza

Ƴan'uwan Isra'ilawan da aka yi garkuwa da su a...

Cin zarafin Daliba ya sanya yin zanga-zanga a China

Zanga-zanga ta ɓarke a kudancin China sakamakon cin zarafin...

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...
X whatsapp