fidelitybank

Za mu rufe makarantun da suka ki komawa makaranta – Gwamnatin Legas

Date:

Gwamnatin jihar Legas ta ce za ta rufe makarantun da suka kasa bin umarnin gwamnati na komawa makaranta a ranar 4 ga watan Disamabar 2022.

Darakta Janar na ofishin tabbatar da ingancin ilimi, Abiola Seriki-Ayeni ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Asabar.

Gwamnatin ta ce a na tattara sunayen makarantun da su ka gaza bin umarnin ma’aikatar ilimi ta jihar na cewa su koma makarantu masu zaman kansu da na gwamnati a ranar Talata 4 ga watan Janairu 2022, kuma za a dauki matakin ladabtarwa nan ba da jimawa ba.

Ta kuma ce, samar da kalandar makaranta da ta dace tare da masu ruwa da tsaki a fannin ilimi da tabbatar da bin doka da oda, inda ta jaddada cewa aikin sa ido da jami’an hukumar suka fara shi ne na tantance matakin da a ka dauka a fannin ilimi.

Da ya ke bayyana cewa wasu makarantu sun ki bin umarnin, da ya bayyana cewa an samar da jadawalin da ta dace da makarantu na 2021/2022 tare da masu ruwa da tsaki a watan Yunin 2021 domin tabbatar da daidaito a tsarin ilimi.

Ta ce an sanar da yarjejeniyar ga dukkan makarantu da kungiyoyi ,domin tabbatar da daidaiton matakan ilimi da tsarin koyo.

thisday newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp