fidelitybank

Za mu rufe makarantun da suka ki komawa makaranta – Gwamnatin Legas

Date:

Gwamnatin jihar Legas ta ce za ta rufe makarantun da suka kasa bin umarnin gwamnati na komawa makaranta a ranar 4 ga watan Disamabar 2022.

Darakta Janar na ofishin tabbatar da ingancin ilimi, Abiola Seriki-Ayeni ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Asabar.

Gwamnatin ta ce a na tattara sunayen makarantun da su ka gaza bin umarnin ma’aikatar ilimi ta jihar na cewa su koma makarantu masu zaman kansu da na gwamnati a ranar Talata 4 ga watan Janairu 2022, kuma za a dauki matakin ladabtarwa nan ba da jimawa ba.

Ta kuma ce, samar da kalandar makaranta da ta dace tare da masu ruwa da tsaki a fannin ilimi da tabbatar da bin doka da oda, inda ta jaddada cewa aikin sa ido da jami’an hukumar suka fara shi ne na tantance matakin da a ka dauka a fannin ilimi.

Da ya ke bayyana cewa wasu makarantu sun ki bin umarnin, da ya bayyana cewa an samar da jadawalin da ta dace da makarantu na 2021/2022 tare da masu ruwa da tsaki a watan Yunin 2021 domin tabbatar da daidaito a tsarin ilimi.

Ta ce an sanar da yarjejeniyar ga dukkan makarantu da kungiyoyi ,domin tabbatar da daidaiton matakan ilimi da tsarin koyo.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na É—aukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

ÆŠanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa Æ´an Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa Æ´anbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen Æ™auyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

ÆŠan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp