fidelitybank

Za mu mamaye Kano da bishiyu – Gidauniyar Panacea Foundation

Date:

Gidauniyar Panacea Foundation mai zaman kanta a Kano, ta ce za ta dasa bishiyu 100,000 a makarantun Kano da al’umma a shekarar 2022.

Wanda ya kafa kungiyar, Dahir Hashim, ya zanta da kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN) ranar Talata a Kano.

Hashim ya ce, an yi aikin ne da nufin dakile matsalar zafi a Kano.

“Za mu mai da hankali kan shuka a makarantu ta yadda dalibai za su samu damar sanin kansu da dashen itatuwa da kuma kula da su,” in ji shi.

A cewar Hashim, manufar dashen bishiyar ita ce yin tasiri ga dimbin sake koren garin Kano.

“A shekarar 2021, mun dasa bishiyoyi sama da 10,000 a makarantu da al’ummomi daban-daban a cikin kananan hukumomin Kano.

“A wannan lokacin, mun shirya gangamin wayar da kan jama’a, domin wayar da kan muhalli tsakanin yaran makaranta, al’ummomi, da ofisoshin gwamnati,” in ji shi.

Hashim ya ce, gidauniyar ta kuma horas da kungiyoyi masu zaman kansu kan yadda za su kula da bishiyun da kuma yadda za a rika samar musu da taki na gida.

Ya ce gidauniyar ta na da ‘yan agaji da s uka yi aiki a matsayin masu kula da kowace karamar hukuma a fadin jihar.

Hashim ya ce “Muna yin wadannan duka ne domin ganin an kula da itatuwan da mu ka dasa sosai kuma dukkansu za su tsiro domin amfanin al’umma.”

Ya kara da cewa aikin shine domin inganta rayuwar al’umma gaba daya a Kano.

Hashim ya roki goyon bayan jama’a wajen ganin Kano ta zama koraye, domin kare birnin daga sauyin yanayi.

 

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp