fidelitybank

Za mu ciyar da Tagwayen Kano gaba – Injiniya Hassan

Date:

Kungiyar Tagwaye ta kasa reshen jihar Kano ta gudanar da zaben shugabaninta karo na farko wanda za su jagoranci akalar ƙungiyar.

Shugaban kwamitin gudanar da zaben, Hassan Isah Muhd Gwale wanda ya jagoranci zaɓen ya tabbatar da Injiniya Hássan Ahamad Makari a matsayin sabon shugaban kungiyar, sai kuma Hassan Auwal Muhd Jak City ya zama mataimakin shugaba, yayin ds Hussaini Kabir Minjibir ya kasance a matsayin sakataren kungiyar.

Yayin ganawa da manema labarai, Hassan Isa Gwale ya bukaci wadanda su ka samu nasarar da su yi aiki tukuru, domin ciyar da kungiyar gaba.

Ya kuma bukaci wadanda basu samu nasara a zaben ba, da su marawa wadanda suka samu nasarar, domin ciyar da kungiyar gaba.

An dai gudanar da zaben ne a makarantar gidan Makama da ke ƙwaryar birnin jihar Kano, inda tagwaye mata da maza daga ƙananan hukumomi arba’in da hudu su ka halarci zaben.

Sabbin shugabannin dai a na sa ran za su tafiyar da harkokin kungiyar dai-dai da yadda kundin tsarin mulkin kungiyar ya tsara.

A Jawabinsa bayan rantsuwar kama aiki sabon shugaban kungiyar Tagwayen, Injiniya Hassan Ahmad Makeri, ya ce za su yi aiki tukuru tare da bujiro da sabbin dabarun da za su ciyar da kungiyar Tagwayen Kano gaba.

legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp