fidelitybank

Za a fara kai Shinkafar Najeriya zuwa Jamhuriyar Benin

Date:

Gwamnatin kasar Benin ta amince ta bai wa daya daga cikin manyan kamfanonin sarrafa shinkafa a Najeriya, Labana Rice Mill, eka 30,000 na filin noman shinkafa a cikin kasarta domin nomanta a can.

Wannan wani bangare ne na wata yarjejeniya da aka kulla tsakanin kamfanin na Labana da gwamnatin makwabciyar Najeriya.

BBC ta rawaito cewa, hukumomin aikin gona na kasar sun ce Benin na da filayen noma da suka dace da noman shinkafa har eka 360,000 amma kashi 10 cikin 100 na filayen ne kawai ake noma a cikinsu.

An kulla yarjejeniyar ce a karshen mako bayan musayar ziyara tsakanin jami’an kamfanin da kuma na lamurran ayyukan gona na jamhuriyar ta Benin.

Kamfanin na Labana ya ce manufarsa ta shiga yarjejeniyar ita ce faÉ—aÉ—a kafofin da ya ke samun shinkafa shanshera a kokarin da ya ke na fadada yawan shinkafar da ya ke samarwar daga ton 16,000 a kowace awa daya zuwa 40,000, abin da ya ce zai sa ya zamo kamfanin shinkafa mafi girma a yammacin Afrika.

A nata bangaren, gwamnatin Benin ta kulla yarjejeniyar ce, domin cimma muradin shugaban kasar na habbaka noman shinkafa.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...
X whatsapp