fidelitybank

Za a fara kai Shinkafar Najeriya zuwa Jamhuriyar Benin

Date:

Gwamnatin kasar Benin ta amince ta bai wa daya daga cikin manyan kamfanonin sarrafa shinkafa a Najeriya, Labana Rice Mill, eka 30,000 na filin noman shinkafa a cikin kasarta domin nomanta a can.

Wannan wani bangare ne na wata yarjejeniya da aka kulla tsakanin kamfanin na Labana da gwamnatin makwabciyar Najeriya.

BBC ta rawaito cewa, hukumomin aikin gona na kasar sun ce Benin na da filayen noma da suka dace da noman shinkafa har eka 360,000 amma kashi 10 cikin 100 na filayen ne kawai ake noma a cikinsu.

An kulla yarjejeniyar ce a karshen mako bayan musayar ziyara tsakanin jami’an kamfanin da kuma na lamurran ayyukan gona na jamhuriyar ta Benin.

Kamfanin na Labana ya ce manufarsa ta shiga yarjejeniyar ita ce faÉ—aÉ—a kafofin da ya ke samun shinkafa shanshera a kokarin da ya ke na fadada yawan shinkafar da ya ke samarwar daga ton 16,000 a kowace awa daya zuwa 40,000, abin da ya ce zai sa ya zamo kamfanin shinkafa mafi girma a yammacin Afrika.

A nata bangaren, gwamnatin Benin ta kulla yarjejeniyar ce, domin cimma muradin shugaban kasar na habbaka noman shinkafa.

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp