fidelitybank

Yunwa: Dokar hana fita ta fara aiki a Darfur

Date:

Hukumomi a jihar Darfur ta Arewacin kasar Sudan sun sanar da kafa dokar hana fita da daddare a ranar Laraba bayan da wasu kungiyoyi dauke da makamai su ka yi awon gaba da wani rumbun adana kayan abinci na Majalisar Dinkin Duniya da kayayyakin da wata tsohuwar tawagar wanzar da zaman lafiya ke amfani da ita.

A cewar rahotannin farko na Majalisar Dinkin Duniya da ta fitar cewa, rumbun ajiyar kayayyaki da ke El Fasher da wasu kungiyoyi dauke da makamai su ka wawashe a yammacin ranar Talatar da ta gabata, na kunshe da ton 1,900 na abinci da a ka tanada, domin dubban daruruwan mutane a yankin.

Rikici da kone-kone ya lalata shagunan, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na SUNA ya ruwaito. A ranar Laraba, an ji karar harbe-harbe a kusa da wurin ajiyar rumbin abincin, kamar yadda wani mazaunin garin ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters.

“Daya daga cikin mutane uku a Sudan na bukatar agajin jin kai. Irin wannan harin ya na matukar kawo cikas ga iya kai ga mutanen da suka fi bukata,” inji jami’ar kula da ayyukan jin kai ta Majalisar Dinkin Duniya Khardiata Lo N’diaye.

legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuÉ—in gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuÉ—in gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuÉ—a

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiÉ—a wa Isra'ila wasu...
X whatsapp