fidelitybank

Yunwa: Dokar hana fita ta fara aiki a Darfur

Date:

Hukumomi a jihar Darfur ta Arewacin kasar Sudan sun sanar da kafa dokar hana fita da daddare a ranar Laraba bayan da wasu kungiyoyi dauke da makamai su ka yi awon gaba da wani rumbun adana kayan abinci na Majalisar Dinkin Duniya da kayayyakin da wata tsohuwar tawagar wanzar da zaman lafiya ke amfani da ita.

A cewar rahotannin farko na Majalisar Dinkin Duniya da ta fitar cewa, rumbun ajiyar kayayyaki da ke El Fasher da wasu kungiyoyi dauke da makamai su ka wawashe a yammacin ranar Talatar da ta gabata, na kunshe da ton 1,900 na abinci da a ka tanada, domin dubban daruruwan mutane a yankin.

Rikici da kone-kone ya lalata shagunan, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na SUNA ya ruwaito. A ranar Laraba, an ji karar harbe-harbe a kusa da wurin ajiyar rumbin abincin, kamar yadda wani mazaunin garin ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters.

“Daya daga cikin mutane uku a Sudan na bukatar agajin jin kai. Irin wannan harin ya na matukar kawo cikas ga iya kai ga mutanen da suka fi bukata,” inji jami’ar kula da ayyukan jin kai ta Majalisar Dinkin Duniya Khardiata Lo N’diaye.

sun news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp