fidelitybank

Yarjejeniyar tsagaita wuta ta fara aiki tsakanin Hamas da Isra’ila

Date:

A daidai ƙarfe 9:15 agogon GMT yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin Isra’ila da Hamas ta fara aiki a Gaza.

Hakan na nufin yaƙin da ak ƙwamawa tsakanin dakarun Isra’ila nda na Hamas zai tsaya sannan kuma za a saki mutanen da Hamas ke garkuwa da su ƴan Isra’ila sannan ita kuma Isra’ila ta saki Falasdinawa da ke gidajen yarinta.

Da farko dai tsagaita wutar ta ɗan samu cikas a safiyar ranar Lahadi bisa abin da Isra’ila ta ce sai Hamas ta fitar da jerin sunayen mutanen da ke hannuta waɗanda za a saki sannan yarjejeniyar ta fara aiki.

Daga bisani ne kuma Hamas a shafinta na X ta saki jerin sunayen wasu mata uku da ta ce na cikin waɗanda za ta saki a zangon farko.

Ita kuma Isra’ila ta fitar da jerin nata na mutum 33 da ta ce su ne take sa ran za su kasance a zangon farko da suka haɗa da wanda ya fi kowanne ƙarancin shekaru.

Ministan tsaron Isra’ilar dai, Itamar Ben-Gvir ya yi murabus daga kujerarsa bisa abin da ya ce miƙa wa Hamas nasara ce. In ji BBC.

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp