fidelitybank

Yarjejeniyar tsagaita wuta ta fara aiki tsakanin Hamas da Isra’ila

Date:

A daidai ƙarfe 9:15 agogon GMT yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin Isra’ila da Hamas ta fara aiki a Gaza.

Hakan na nufin yaƙin da ak ƙwamawa tsakanin dakarun Isra’ila nda na Hamas zai tsaya sannan kuma za a saki mutanen da Hamas ke garkuwa da su ƴan Isra’ila sannan ita kuma Isra’ila ta saki Falasdinawa da ke gidajen yarinta.

Da farko dai tsagaita wutar ta ɗan samu cikas a safiyar ranar Lahadi bisa abin da Isra’ila ta ce sai Hamas ta fitar da jerin sunayen mutanen da ke hannuta waɗanda za a saki sannan yarjejeniyar ta fara aiki.

Daga bisani ne kuma Hamas a shafinta na X ta saki jerin sunayen wasu mata uku da ta ce na cikin waɗanda za ta saki a zangon farko.

Ita kuma Isra’ila ta fitar da jerin nata na mutum 33 da ta ce su ne take sa ran za su kasance a zangon farko da suka haɗa da wanda ya fi kowanne ƙarancin shekaru.

Ministan tsaron Isra’ilar dai, Itamar Ben-Gvir ya yi murabus daga kujerarsa bisa abin da ya ce miƙa wa Hamas nasara ce. In ji BBC.

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp