fidelitybank

Trump ya fara zuwa wajen taron rantsar da shi

Date:

Donald Trump ya fara halartar shagulgulan murnar rantsar da shi da za a yi a matsayin shugaban ƙasar Amurka karo na biyu a gobe Litinin.

Za a hallara wajen walimar cin abinci da wajen wasa da wuta da kuma wajen wasan ƙwallon sanda domin bikin.

A jiya Asabar dubban mutane suka yi tattaki a titunan babban birnin kasar, Washington domin nuna damuwarsu kan makomar ƴancin haihuwa da kuma walwalar baƙi a ƙasar.

Za a gudanar da bikin rantsar da shugaban ne a zaure ba a fili ba kamar yadda aka saba saboda tsananin sanyin da ake fama da shi a Washington.

Rabon da a rantsar da wani shugaban Amurka a zaure tun Ronald Reagan a 1985, shi ma a lokacin saboda tsananin sanyi.

Trump wanda ya kasance shugaban Amurka na 45 zai sake hawa kan kujerar mulkin a matsayin shugaba na 47 bayan Joe Biden wanda ya katse masa hanzari a neman zarcewarsa karo na biyu a jere.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp