fidelitybank

‘Yan ta’adda sun kai hari ofishin ‘yan sanda na Umuahia

Date:

A safiyar ranar Litinin ne wasu ‘yan ta’adda su ka kai hari shelkwatar ‘yan sandan jihar Abia da ke Umuahia.

Rahotanni na bayyana cewa a yayin harin, an kashe mutum daya da a ke zargin sufeton ‘yan sanda ne.

Wata majiya da ke zaune kusa da ofishin ta bayyana cewa, “Na ji karar harbe-harbe da misalin karfe 1 na safe. Da farko dai, mun yi zaton ’yan sandan da ke ofishin ne ke harbi, domin wani lokaci su kan yi harbi saboda tsoratar da masu kai hari. Da gari ya waye, mun ji an kai hari ne kuma an kashe dan sanda”. inji majiyar.

Sai dai kawo ya zuwa yanzu ba a tantance sunan dan sandan ba a lokacin da a ke gabatar da wannan rahoto.

Mun kuma yi kokarin jin ta bakin mai magana da yawun rundanar ‘yan sandan jihar Abia, Geoffrey Ogbonna, mun kasa samunsa ta layin wayarsa, saboda bai amsa kiran wayar ba ko kuma amsa sakon da a ka aika masa.

sun news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp