fidelitybank

‘yan sanda sun kama mutumin da ya gudu da kayan magani a Kano

Date:

‘Yan sandan jihar Kano sun sami nasarar kama wani direban babur mai taya 3 wanda a ke zargi da laifin tserewa da maganin wani mutum da ya dako shi.

Mai magana da yawun rundunar DSP Abdullahi Haruna Kiyawa ne ya bayyana hakan ga manema labarai.

Ya ce”Lamarin ya faru a ranar 3 ga watan da mu ke ciki, lokacin da mai maganin ya dorawa wani direban babur din Mu’azu Idris, maganin ya kai masa unguwar Ja’en, harma sun yi yarjejeniya zai tsaya yayi sallah a masallaci, bayan ya tsaya sallah sai direban ya gudu da maganin”. Inji DSP Kiayawa.

Rundunar ‘yan sandan ta kuma ce za ta ci gaba da gudanar da bincike dazarar ta kammala binciken ta za ta gurfanar da shi a gaban kotu.

Wanda aka sacewa maganin yayi mana karin bayani kan yadda yace direban Adaidaita sahun ya yaudareshi ya tsere masa da kayan maganin nasa.

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp