fidelitybank

‘yan sanda sun kama mutumin da ya gudu da kayan magani a Kano

Date:

‘Yan sandan jihar Kano sun sami nasarar kama wani direban babur mai taya 3 wanda a ke zargi da laifin tserewa da maganin wani mutum da ya dako shi.

Mai magana da yawun rundunar DSP Abdullahi Haruna Kiyawa ne ya bayyana hakan ga manema labarai.

Ya ce”Lamarin ya faru a ranar 3 ga watan da mu ke ciki, lokacin da mai maganin ya dorawa wani direban babur din Mu’azu Idris, maganin ya kai masa unguwar Ja’en, harma sun yi yarjejeniya zai tsaya yayi sallah a masallaci, bayan ya tsaya sallah sai direban ya gudu da maganin”. Inji DSP Kiayawa.

Rundunar ‘yan sandan ta kuma ce za ta ci gaba da gudanar da bincike dazarar ta kammala binciken ta za ta gurfanar da shi a gaban kotu.

Wanda aka sacewa maganin yayi mana karin bayani kan yadda yace direban Adaidaita sahun ya yaudareshi ya tsere masa da kayan maganin nasa.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp