fidelitybank

‘Yan Najeriya ku yi imani cewa komai zai zama tarihi – Buhari

Date:

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta yi watsi da duk alkawuran da ta dauka ba a yayin yakin neman zaɓa kafin cikar wa’adinsa.

Buhari ya bayyana haka ne a cikin sakonsa na Kirsimeti ga ’yan Najeriya, inda ya ce,”Ina taya Kiristoci a Najeriya farin ciki kamar sauran mabiya a duniya, domin gudanar da bikin a wannan shekarar”.

BBC ta rawaito cewa a cikin saƙon, shugaban ya roƙi ƴan Najeriya su yi rigakafin korona, domin rage bazuwar annobar.

Ya kuma taɓo batun tsaro inda ya ce,”Duk da nasarorin da jami’an tsaro su ka samu, amma har yanzu akwai ƙalubale”.

“Ina kira ga ƴan Najeriya da su yi imani da mu da kuma ɗaukar abubuwan da ke faruwa a matsayin wani lokaci da kuma zai wuce, kamar sauran yanayi marar daɗi a tarihin ƙasar.”

“Wannan gwamnatin ba za ta yi watsi da alƙawullan da ta yi wa ƴan Najeriya ba,” in ji shugaban”. Inji Buhari

 

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp