fidelitybank

‘Yan bindiga sun saki matar Lakcara da ‘ya’yan ta bayan sun biya kudin fansa

Date:

Yan bindiga sun sako wasu mata ciki har da mata biyu na lakcaran Kwalejin Ilimi da fasaha dake Gusau a jihar Zamfara, Dr. Abdulrazak Mu’azu, bayan sun karbi kudin fansa.

Punch ta rawaito cewa wani daga cikin iyalan gidan malamin, Muhammed Bello, ya ce, ‘yan bindigan sun sako su ne da safiyar Litinin, bayan sun amince su karbi Naira miliyan 10 a matsayin fansa.

Da farko, bayan ‘yan bindiga sun sace iyalan malamin Kwalejin, sun nemi a biya Naira miliyan 50m a matsayin fansa, amma daga baya su ka daidai ta a kan Naira miliyan 10m.

Maharan sun sace matar malamin, mai suna Binta Jabaka, da ƴaƴansa mata biyu, Maryam Abdurrazak da Hafsat Abdurrazak, a gidansu da ke ƙauyen Mareri, kusa da garin Gusau, da tsakiyar dare ranar Jumu’a.

the punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Luis Diaz ya zaba wa kansa makoma da ya bar Liverpool – James

Kyaftin din Colombia, James Rodríguez, ya dage cewa dan...

Ka fito ka baiwa Matawalle hakuri ko ka fuskanci fushin kotu – Shinkafi

Wani mai fafutukar kare hakkin bil’adama, Dakta Suleiman Shuaibu...

Liverpool za su sayar da ‘yan wasa uku su dauki Isak

Liverpool a shirye take ta sayar da matasan yan...

Ba zamu daga wa Hamas kafa ba har sai an saki mutanen mu – Netanyahu

Firaiministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, ya yi dogon...

Za mu gyara tsarin Maiduguri saboda ambaliya – Zulum

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya ce, gwamnatinsa...

Dubban mutane sun yi zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa a Australia

Dubban mutane ne suka gudanar da zanga-zangar goyon bayan...

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...
X whatsapp