fidelitybank

‘Yan bindiga sun saki matar Lakcara da ‘ya’yan ta bayan sun biya kudin fansa

Date:

Yan bindiga sun sako wasu mata ciki har da mata biyu na lakcaran Kwalejin Ilimi da fasaha dake Gusau a jihar Zamfara, Dr. Abdulrazak Mu’azu, bayan sun karbi kudin fansa.

Punch ta rawaito cewa wani daga cikin iyalan gidan malamin, Muhammed Bello, ya ce, ‘yan bindigan sun sako su ne da safiyar Litinin, bayan sun amince su karbi Naira miliyan 10 a matsayin fansa.

Da farko, bayan ‘yan bindiga sun sace iyalan malamin Kwalejin, sun nemi a biya Naira miliyan 50m a matsayin fansa, amma daga baya su ka daidai ta a kan Naira miliyan 10m.

Maharan sun sace matar malamin, mai suna Binta Jabaka, da ƴaƴansa mata biyu, Maryam Abdurrazak da Hafsat Abdurrazak, a gidansu da ke ƙauyen Mareri, kusa da garin Gusau, da tsakiyar dare ranar Jumu’a.

latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp