fidelitybank

Yahaya Bello zai iya kayar da Atiku a zaben 2023 – Femi Kayode

Date:

Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode, ya ce, gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi na da nagartar da zai iya doke tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a takarar shugaban kasa a 2023.

A na dai kallon Atiku wanda ya sha kaye a zaben 2019 a hannun shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin wani babba mai karfi a fagen siyasa da za a iya fafatawa da shi a shekarar 2023 a jam’iyyar PDP.

Yayin da Yahaya Bello, wanda na jam’iyyar APC ne mai mulki ya nuna sha’awar tsayawa takarar shugaban kasa a 2023.

Da ya ke magana a wata hira da gidan Talabijin na Channels, Fani-Kayode, wanda ya fice daga PDP zuwa APC a shekarar da ta gabata, ya bayyana Yahaya Bello a matsayin wanda ya fi Atiku dan takarar shugaban kasa nagarta.

“Na amince gwamna Yahaya Bello, shi ne wanda ya fi cancanta a matsayin shugaban Æ™asa, na yi amanna cewa, zai ja miliyoyin matasan Æ™asar nan, kuma shi ne sauyin wannan yanayin na mulki ga matasa kuma matashi”. In ji Kayode

thisdaynews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

ÆŠan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buÆ™atun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp