fidelitybank

Yahaya Bello zai iya kayar da Atiku a zaben 2023 – Femi Kayode

Date:

Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode, ya ce, gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi na da nagartar da zai iya doke tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a takarar shugaban kasa a 2023.

A na dai kallon Atiku wanda ya sha kaye a zaben 2019 a hannun shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin wani babba mai karfi a fagen siyasa da za a iya fafatawa da shi a shekarar 2023 a jam’iyyar PDP.

Yayin da Yahaya Bello, wanda na jam’iyyar APC ne mai mulki ya nuna sha’awar tsayawa takarar shugaban kasa a 2023.

Da ya ke magana a wata hira da gidan Talabijin na Channels, Fani-Kayode, wanda ya fice daga PDP zuwa APC a shekarar da ta gabata, ya bayyana Yahaya Bello a matsayin wanda ya fi Atiku dan takarar shugaban kasa nagarta.

“Na amince gwamna Yahaya Bello, shi ne wanda ya fi cancanta a matsayin shugaban Æ™asa, na yi amanna cewa, zai ja miliyoyin matasan Æ™asar nan, kuma shi ne sauyin wannan yanayin na mulki ga matasa kuma matashi”. In ji Kayode

legit news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...
X whatsapp