fidelitybank

2023: Yahaya Bello ya na yaudaran kansa ne kawai – Deji

Date:

Wani mai fafutukar kare hakkin bil’adama, ‘Concerned Nigerians’, Deji Adeyanju, ya bayyana burin gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi a matsayin shugaban kasa ya na yaudara kan sa ne kawai.

PlatinumPost ta rawaito cewa, wasu kungiyoyi masu ruwa da tsaki sun yi ta yunƙurin ganin Yahaya Bello, ya tsaya takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar APC mai mulki a 2023, duk da hotunan yakin neman zabensa sun mamaye garuruwa da dama.

Yayin da gwamnan bai bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a hukumance ba, ya ci gaba da jaddada cewa, Najeriya na bukatar shugaban kasa na matasa kamar sa.

Dan gwagwarmayar a wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook da aka tabbatar a ranar Asabar, wanda ya hada da hoton gwamnan da kuma tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode, ya ce, Yahaya Bello zai rasa hatta kuri’un wakilan APC na Kogi a zaben fidda gwani na APC.

nigeria news(punch)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp