fidelitybank

Ghana ta umarci a kori mai horas da ita

Date:

Ma’aikatar wasanni ta kasar Ghana, ta umurci hukumar kwallon kafar Ghana da ta kori mai horar da ‘yan wasanta dan kasar Serbia, Milovan Rajevac.

Jaridar African Sports Today ta rawaito cewa, matakin na hukumar wanda ta yi taron gaggawa a ranar Juma’a, bayan biyo bayan kasa tabuka abin arziki da Ghana ta yi a gasar cin kofin nahiyar Afirka da ake gudanarwa a kasar Kamaru,

Duk da rashin son korar Rajevac da hukumar ta FA ta yi, da alama ma’aikatar ta yi nasara a ganawar da ake yi kan makomar dan wasan na Serbia.

Rajevac a karon farko da Black Stars ya jagoranci Ghana zuwa wasan karshe na AFCON 2010 da kuma Quarter final na gasar cin kofin duniya ta 2010.

Wasansa na biyu bai tafi yadda ake tsammani ba, yayin da Ghana ta fice daga gasar AFCON ta 2021 ba tare da samun nasara ba, irinsa na farko a tarihin Black Stars.

Hukumar kwallon kafar Ghana za ta fitar da sanarwa game da ci gaban nan ba da jimawa ba.

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp