fidelitybank

Wike ya na yi wa Tinubu aiki ta karkashin kasa – Masari

Date:

Gabanin zaben shugaban kasa mai zuwa, Ibrahim Masari, tsohon mai rike da mukamin mataimakin Bola Ahmed Tinubu, jam’iyyar All Progressives Congress, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, ya yi tsokaci kan gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas yana yi wa jam’iyyar aiki.

Masari ya shaidawa Sashen Hausa na BBC a ranar Laraba cewa, Wike zai yi aiki don ganin Tinubu ya zama shugaban kasa.

“Taron ya kasance kan zaben shugaban kasa na 2023 kuma da yardar Allah za mu yi aiki tare da mai girma Gwamna Nyesom Wike.

“Zai taimaka kuma zamu ci zabe cikin sauki, da yardar Allah,” in ji Masari.

Hakan na zuwa ne lokacin da rahotanni suka ce Tinubu ya gana da wasu gwamnonin jam’iyyar PDP, ciki har da Wike a Landan.

Wike da wasu jiga-jigan jam’iyyar PDP na Wike ciki har da Gwamna Samuel Ortom na jihar Benuwe sun tafi kasar Ingila domin yin wata muhimmiyar ganawa.

Ku tuna cewa Wike ya yi takun-saka da jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP, dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, tun bayan zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar.

Wike ya ji takaicin yadda Atiku ya yi biris da shi wajen zaben abokin takararsa.

Atiku dai ya zabi Gwamna Ifeanyi Okowa na jihar Delta ne a matsayin abokin takararsa, sabanin shawarwarin ‘yan PDP.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp