fidelitybank

Wike ya baiwa gurgu miliyan 50 da takardar ɗaukar aiki bayan kammala karatun digirin-digirgir 

Date:

 

Gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike, ya gwangwaje wani gurgu, James Daniel, ɗalibin Jamia’r Jihar Rivers, RSU, da kuɗi, wuri na gugar wuri har naira miliyan 50.

Gwamnan bai tsaya a nan ba, sai kuma ya danƙawa shi wannan bawan Allah takardar ɗaukar aiki nan take, a matsayin lada na kammala digiri na uku, wanda a ka fi sani da digirin-digirgir, duk da cewa yana da nakasa a jikin sa.

Wike ya sanar da wannan tagomashi ne a jiya Asabar, a wajen bikin yaye ɗalibai karo na 33 a jami’ar, a garin Fatakwal.

Ya ce ya karrama Daniel ne saboda jajircewarsa wajen neman ilimi da kuma yadda ya zamto abin koyi ga mutane masu buƙata ta musamman.

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...
X whatsapp