fidelitybank

Wike ya baiwa gurgu miliyan 50 da takardar ɗaukar aiki bayan kammala karatun digirin-digirgir 

Date:

 

Gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike, ya gwangwaje wani gurgu, James Daniel, ɗalibin Jamia’r Jihar Rivers, RSU, da kuɗi, wuri na gugar wuri har naira miliyan 50.

Gwamnan bai tsaya a nan ba, sai kuma ya danƙawa shi wannan bawan Allah takardar ɗaukar aiki nan take, a matsayin lada na kammala digiri na uku, wanda a ka fi sani da digirin-digirgir, duk da cewa yana da nakasa a jikin sa.

Wike ya sanar da wannan tagomashi ne a jiya Asabar, a wajen bikin yaye ɗalibai karo na 33 a jami’ar, a garin Fatakwal.

Ya ce ya karrama Daniel ne saboda jajircewarsa wajen neman ilimi da kuma yadda ya zamto abin koyi ga mutane masu buƙata ta musamman.

nigerianewstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...
X whatsapp